
Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a ta bayyana cewa, wadanda suka kawo mawakin Kudu, Davido dan bikin Birthday na ‘ya’yansu a Kano basu Burgeba.
Tace asalima sai Alhakine suka dauka dan Allah yayi fushi dasu.
Ta kara da cewa, da limamin makka suka kawo da shine zasu burge mutane.