Monday, February 9
Shadow

Kalli Bidiyon: Wallahi Wanda suka Kawo Davido Kano basu Birgeni ba, da dai Limamin Harami suka kawo da shine zasu Burge>>Inji Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a

Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa’a ta bayyana cewa, wadanda suka kawo mawakin Kudu, Davido dan bikin Birthday na ‘ya’yansu a Kano basu Burgeba.

Tace asalima sai Alhakine suka dauka dan Allah yayi fushi dasu.

Ta kara da cewa, da limamin makka suka kawo da shine zasu burge mutane.

Karanta Wannan  Sanata Akpabio ya zargi Sanata Natasha Akpoti da saka kaya masu shara-shara dake nuna surar jikinta da kuma yin kwaliyar data wuce kima

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *