
Wata baiwar Allah me suna Fatima ta bayyana inda ta yi ikirarin wai ta yi mafarki da Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ya bata takalminsa.
Ta bayyana a wani Bidiyo da ya karade kafafen sada zumunta ana hira da ita inda tace bayyana yanda lamarin ya kasance a cikin mafarkin.