
Wata matashiya ta bayyana tana kuka hadda hawaye kuma ta fita kan titi da kwali tana bayyana cewa, Ita Burna Boy mawakin Najeriya take son ya aureta a matsayin mata.
An ganta a titi rike da kwali dake dauke da hoton Burna Boy da kuma rubutu me cewa dan Allah ya aureta.
Saidai da yawa sun bayyana cewa ba zata samu abinda take nema ba, wasu kuma sun bayyanata a matsayin Mahaukaciya.