
Rahotanni sun watsu sosai a kafafen sada zumunta inda aka kama wani malamin jami’ar Maun dake Kano a dakin Otal da matar aure.
Rahotan yace malamin yaki barin dalibar tasa wadda matar aurece ta kammala Project dinta.
Dan hakane ma ya nemi idan tana son ya barta ta wuce, sai ta bashi kanta.
Suka hada baki da mijinta, ta amince suka tafi har dakin Otal.
Bayan da suka shiga daki shine aka mai kofar rago aka kamashi.
An ga yanda mutane suka zagayeshi da bulalu suna masa na jaki.



