
Wannan wata matace me sayar da kosai da aka kama tana zuba bahaya ta mutane watau Kashi a cikin kullun kosanta.
An kamatane a kudancin Najeriya inda aka ganta da kullin kashin a hannunta.
An tursasata ta budeshi.

Wannan wata matace me sayar da kosai da aka kama tana zuba bahaya ta mutane watau Kashi a cikin kullun kosanta.
An kamatane a kudancin Najeriya inda aka ganta da kullin kashin a hannunta.
An tursasata ta budeshi.