
Nan Mutanen Unguwar Rigasa dake jihar Kadunane suka fito zàngà-zàngà suna bayyana rashin jin dadinsu akan Ordinary President Ahmad Isa game da kalamansa akan Shugaban ‘yan banga na unguwar Aminu Bolo.
Sun ce suna tare Aminu Bolo

Nan Mutanen Unguwar Rigasa dake jihar Kadunane suka fito zàngà-zàngà suna bayyana rashin jin dadinsu akan Ordinary President Ahmad Isa game da kalamansa akan Shugaban ‘yan banga na unguwar Aminu Bolo.
Sun ce suna tare Aminu Bolo