Friday, July 17
Shadow

Kungiyar dalibai ta kasa NANS zata yi zanga-zangar kalubalantar rufe Makarantun Boko a wasu jihohin arewa saboda Azumin Ramadan.

Kungiyar dalibai ta kasa NANS zata yi zanga-zangar kalubalantar rufe Makarantun Boko a wasu jihohin arewa saboda Azumin Ramadan.

Kungiyar tace zata yi zanga-zangar ce in har jihohin Kano, Bauchi da Kebbi da Katsina basu janye umarnin rufe Makarantun da suka yi ba.

Itama kungiyar Kristocin Najeriya ta kalubalanci rufe Makarantun.

Wadannan jihohi sun bayar da hutun ne don saukakawa al’umma musamman Malamai wahalhalun Azumin.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Yanda Abale da Garzali Miko suka hadu suna tambayar wanene sarkin shinkafa a tsakaninsu?

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *