Wednesday, April 8
Shadow

Masanin Taurari yace a iya duban da suka yi basu ga cewa wata kasa zata kawowa Najeriya Khari ba a wannan shekarar

Wani dake ikirarin Ilimin Taurari ya bayyana cewa, a iya dubansu, basu ga cewa, wata kasa zata kawowa Najeriya Hari ba a wannan shekarar.

Ya ce dan haka mutane su kwantar da hankalinsu game da barazanar kasar Amurka.

Karanta Wannan  Dattawan Yarbawa sun ja kunnen shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kan fifiko da yake nunawa wajan baiwa Yarbawa mukamai da yawa fiye da sauran kabilun kasarna

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *