Friday, December 5
Shadow

Mata a unguwar Kofar Mata a jihar Kano na zanga-zangar lumana akan faɗan daba da ya addabe su.

Mata a unguwar Kofar Mata a jihar Kano na zanga-zangar lumana akan faɗan daba da ya addabe su.

Freedom Radio ta rawaito cewa matan sun ce za su yi zaman-daɓaro a kan babban titin cikin gari har sai gwamnati ta zo ta saurare su.

Karanta Wannan  Bayan da Kiraye-Kiraye suka yi yawa a karshe dai EFCC tace zata binciki tsohon Tsageran Niger Delta, Tampolo saboda wulakanta Naira

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *