Friday, January 16
Shadow

Mata a unguwar Kofar Mata a jihar Kano na zanga-zangar lumana akan faɗan daba da ya addabe su.

Mata a unguwar Kofar Mata a jihar Kano na zanga-zangar lumana akan faɗan daba da ya addabe su.

Freedom Radio ta rawaito cewa matan sun ce za su yi zaman-daɓaro a kan babban titin cikin gari har sai gwamnati ta zo ta saurare su.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Saida Naita Gargadin Malam Nata'ala ya bar fim saboda duk wanda ya mutu yana Fim Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yace baya tare dashi ranar Qiyama>>Inji Dr. Hussain

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *