Sunday, August 16
Shadow

Muna Magana da kasashen Saudiyya, Amurka, Ingila da sauransu dan samarwa matasa aiki yi a wadannan kasashe>>Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin tarayya ta sanar da cewa, suna aiki tare da kasashen Saudiyya, Amurka, Ingila da sauransu dan samarwa matasa aikin yi a wadannan kasashe.

Ministan Gwadago, Muhammad Dingyadi ne ya bayyana hakan ga manema labarai a Abuja.

Yace suna horas da matasan wanda zasu je wadannan kasashe su yi aiki kuma abin ya amfane su da kasa baki daya.

Ministan yace yanzu haka suna magana da daya daga cikin kasashen kuma sauran kasashen ma zasu ci gaba da neman wa matasan aikin a can.

Karanta Wannan  Duk da Jhuyin mulkin bai faru ba, ji yanda ministan kudi, Wale Edun ya yanke jiki ya Fhadi sumamme bayan da ya ga sunansa cikin wadanda sojojin da suka Shirya yiwa shugaba Tinubu Jhuyin mulki zasu Shekye

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *