Sunday, January 11
Shadow

Mutane sama da dari biyu sun karbi Musulunci

Mutane Sama da 210 tare da ya’yansu Sun karbi Addinin Muslunci.

Fiye da mutum 210 tareda ‘ya’yansu ne suka Karbi Addinin musulinci a kauyen (Jadebri) da ke karamar hukumar (Bandai) a Arewacin Ghana.

Allah ya ɗaukaka Addinin Muslunci da Musulmai Sannan Ana Bukatar Kayi Sharing Zuwa group group domin Samun Addu’o’in Al’ummar Musulmai Allah ya Dawwamar dasu a Cikin Addinin Muslunci

Karanta Wannan  An kama mutane 3 a jihar Naija saboda baiwa me ciki Naira Miliyan 30 dan ta yadda su cire cikinta me watanni 6 dan yin tsafi

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *