Friday, August 7
Shadow

Mutane sama da dari biyu sun karbi Musulunci

Mutane Sama da 210 tare da ya’yansu Sun karbi Addinin Muslunci.

Fiye da mutum 210 tareda ‘ya’yansu ne suka Karbi Addinin musulinci a kauyen (Jadebri) da ke karamar hukumar (Bandai) a Arewacin Ghana.

Allah ya ɗaukaka Addinin Muslunci da Musulmai Sannan Ana Bukatar Kayi Sharing Zuwa group group domin Samun Addu’o’in Al’ummar Musulmai Allah ya Dawwamar dasu a Cikin Addinin Muslunci

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Sheikh Bin Usman ya mayarwa da Sheikh Maqari martani inda yace du wanda yace wanda baya Maulidi ba musulmi bane to yace sahabbai ba musulmai bane saboda basu yi Maulidi ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *