Wednesday, August 19
Shadow

Mutum ko wani shugaba ba zai iya gyaran Najeriya ba, dan haka mu ci gaba da addu’a kawai>>Inji Fasto Wale Oke

Fasto Wale Oke na cocin Pentecostal Fellowship of Nigeria, PFN ya bayyana cewa matsalolin Najeriya sun fi karfin mutum ya gyarasu.

Yace dan hakane ma su ka yanke hukuncin ci gaba da yiwa Najeriya addu’a inda yace zasu ci gaba da azumi da addu’a kan Allah ya gyara Najeriya.

Yace kuma ya gayawa mutanensu cewa su shiga siyasa kada su yi baya-baya, su shiga a dama dasu. Ba wai maganar karbar katin zabeba, su tsaya takara suma a zabesu.

Karanta Wannan  Duk da Hukumar Hisbah ta Kano tace ta je gidan yarin Goron Dutse ta ga ba gaskiya a zargin Luwadi da ake da yara, Saidai da yawa sun ce basu yadda da binciken na Hisbah ba, ciki kuwa hadda tsohon hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *