Friday, January 16
Shadow

Na karbi mulki Najeriya na cikin wahala da matsin tattalin arziki shiyasa na dage dan kawo gyara>>Shugaba Tinubu

Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, ya karbi mulkin Najeriya a yayin da take cikin wahalar rashin tabbas na tattalin arziki.

Shugaban yace shiyasa ya dauki matakai tsaurara musamman a bangaren kudi dan ganin ya kawo ci gaba.

Shugaban ya bayyana hakane a wajan rantsar da zababben gwamnan jihar Edo, Monday Okpebholo inda mataimakinsa, Kashim Shettima ya wakilceshi.

Yace a yanzu saboda matakan da ya dauka, kasar ta dauki hanyar ci gaba da nasara.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Idan Babiana ta fita daga Musulunci laifinkune(Musulman Arewa)>>Inji G-Fresh Al'amin bayan da Babiana ta zargi Musulmai 'yan Arewa da cewa suna amfani da Bidiyon ta da ya fita suna cin zarafinta

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *