Thursday, December 25
Shadow

Na talauce bani da kudi, kuma na sauka daga shugabancin Najeriya da mutunci na saboda ban karbi cin hanci gurin kowa ba>>Tsohon Shugaban kasa, Buhari

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[“local”],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, ya talauce bashi da kudi.

Ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Garba Shehu inda ya kara da cewa kuma ya sauka daga mulki da mutuncinsa saboda bai karbi cin hanci daga girin kowa ba.

Garba Shehu ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai a yayin da yake kaddamar da wani littafi kan irin abinda ya fuskanta lokacin yana aiki da shugaban kasa.

Garba yace dalilin da yasa shugaba Buhari baya hira da ‘yan jaridu shine yana son aikinsa ne ya rika amfanar da mutane.

Karanta Wannan  Kalli Bidiyo: Shekara daya kenan da wani dan fim Ali Nuhu ya fito ya tafka Babbar Shirka yana cewa, Wai Annabi(SAW) ya Ceceshi>>Inji Baffa Hotoro

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *