Friday, July 24
Shadow

Ni ne na fara saka Hoton Hamisu Breaker a matsayin mawaki a social media amma Naira Dubu 30 ta hadamu, ya kasa bani>>Ayatullahi Tage

{“remix_data”:[],”remix_entry_point”:”challenges”,”source_tags”:[],”origin”:”unknown”,”total_draw_time”:0,”total_draw_actions”:0,”layers_used”:0,”brushes_used”:0,”photos_added”:0,”total_editor_actions”:{},”tools_used”:{},”is_sticker”:false,”edited_since_last_sticker_save”:false,”containsFTESticker”:false}

Tauraron me wasan Barkwanci, Ayatullahi Tage ya bayyana cewa, shine ya fara saka mawaki Hamisu Breaker a kafafen sada zumunta a matsayin mawaki.

Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi a Gabon Show.

Ayatullahi Tage yace shine ke kula da YouTube din Hamisu Breaker amma daga baya aka rika zarginsa akai.

Yace ya nemi Hamisu Breaker ya bashi dubu 30 ya mikamai YouTube channel din amma abu ya faskara.

Yace daga karshe dai ya mikawa Hamisu Breaker shafinsa inda har yanzu gara lokacin yana hannunsa yafi tafiya yanda ya kamata.

Tage dai yace a yanzu ya koyi rayuwa shi kadai.

Karanta Wannan  Soyayyar Da Nake Yi Wa Tinubu Da Shettima Ta Sa An Je Har Wurin Sana'ata An Sace Min Turaren Da Nake Siyarwa, Don Haka Daga Yau Na Bar Tafiyar Tinubu/Shettima, Inji Bashir Musa Maiturare Daga Garin Nguru, Jihar Yobe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *