Thursday, December 18
Shadow
Kalli Sabon Bidiyo: A karshe dai Ummi Nuhu ta fito da kanta ta fadi kuskuren da ta yi da ya jefata a wahalar rayuwa

Kalli Sabon Bidiyo: A karshe dai Ummi Nuhu ta fito da kanta ta fadi kuskuren da ta yi da ya jefata a wahalar rayuwa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu ta fito ta bayyana dalilin da yasa ta fada wahalar rayuwar da aka ganta a ciki ake ta cece-kuce bayan hirar da Hadiza Gabon ta yi da ita. Ummi Nuhu a sabuwar hirar ta da Hadiza Gaon ta bayyana cewa, Babban Kuskuren da ta aikata shine a lokacin data samu dama, bata yiwa kanta tanadin komai ba, jin dadin rayuwa akai ta yi. Tace amma tana fatan jarumai mata musamman masu tasowa a yanzu zasu dauki darasi daga Ra...
Labarin cewa mun dakatar da El-Rufai tsayon shekaru 30 karyane, Munafurcin jam’iyyar APC ne>>Inji Jam’iyyar SDP

Labarin cewa mun dakatar da El-Rufai tsayon shekaru 30 karyane, Munafurcin jam’iyyar APC ne>>Inji Jam’iyyar SDP

Duk Labarai
Jam'iyyar SDP me doki inda tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya koma ta karyata labarin da yayi yawo sosai cewa, ta dakatar da El-Rufai tsawon shekaru 30. Kakakin jam'iyyar a jihar Kaduna, Hon. Darius Kurah ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai inda ya bukaci mutane su yi watsi da wanan magana. Yace wanda aka ce ya fitar da labarin me suna, Araba Rufus Aiyenigba wanda aka ce kakakin jam'iyyar SDP ne karyane bashine kakakin jam'iyyar SDP na kasa ba. Yace kuma abinda ake yadawa cewa, wai El-Rufai na munafurtar jam'iyyar SDP shima ba gaskiya bane.
Kalli Bidiyo: Wallahi ko kadan Ummi Nuhu bata ban Tausai ba, Mace ta wuce shekara 40 amma bata taba aure ba ai ba abin tausai bace>>Inji M Beauty

Kalli Bidiyo: Wallahi ko kadan Ummi Nuhu bata ban Tausai ba, Mace ta wuce shekara 40 amma bata taba aure ba ai ba abin tausai bace>>Inji M Beauty

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Me Tiktok, M. Beauty ta bayyana cewa, ko kadan bata Tausayawa Ummi Nuhu ba. Tace Ummi bata yi amfani da damar da ta samu ba a rayuwa. Tace Ummi ta haura shekaru 40 amma ba ta taba aure ba kuma bata taba haihuwa ba. Ta kara da cewa kai ko da Hadiza Gabon ta kama hanyar tsufa. Kalli Bidiyon anan https://www.tiktok.com/@mgombe55/video/7532783849781218616?_r=1&u_code=ejaikd8elj8058&preview_pb=0&sharer_language=en&_d=ejaij098emc1h5&share_item_id=753278384...
Bamu tare da masu sukar Tinubu suna cewa baiwa arewa komai ba, Tinubu yawa Arewa kokari>>Inji Gwamnoni 18 na Arewacin Najeriya

Bamu tare da masu sukar Tinubu suna cewa baiwa arewa komai ba, Tinubu yawa Arewa kokari>>Inji Gwamnoni 18 na Arewacin Najeriya

Duk Labarai
Gwamnoni 18 na Arewacin Najeriya sun hada kai inda suka ce basa tare da masu sukar Tinubu suna cewa ya ware yankin Arewa baya ma yankin aiki Gwamnonin sun bayyana hakane ta bakin shugaban kungiyarsu, Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahya. Gwamna Yahya ya fada a yayi jawabi wajan taro a Arewa House dake Kaduna wajan taro tsakanin shuwagabanni da Talakawa na kwanaki biyu Gwamnan yace lallai akwai matsin rayuwa wanda suka samo Asali daga cire tallafin man fetur da na dala. Yace amma fa ci gaban ma akwaishi. Ya kawo misalai na Gyaran Titin Abuja zuwa kaduna, da Kano. Da hakar man fetur a Kolmani da dai sauransu.
Tunda kamawa ake, Nima Nace Tinubu bashi da lafiya>>Matashi yace yana son a kamashi

Tunda kamawa ake, Nima Nace Tinubu bashi da lafiya>>Matashi yace yana son a kamashi

Duk Labarai
Wani matashi me suna Ahmad Muhmmad dake yin Tiktok ya fito yayi ikirarin cewa, shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu bashi da lafiya Hakan na zuwane bayan da aka kama shahararren dan Tiktok, Sultan kan zargin irin wannan ikirari. Matashin yace tunda kamawa ake shima azo a kamashi. https://www.tiktok.com/@ahmadbalokaci/video/7532568722804886802?_t=ZS-8ySGQiIzSYi&_r=1
Da Duminsa: Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta kasa, NERC ta gano kamfanonin wuta na Discos na zaluntar ‘yan Najeriya suna karbar kudin wutar da mutane basu sha ba, ji matakin da aka dauka akansu

Da Duminsa: Hukumar Kula da Wutar Lantarki ta kasa, NERC ta gano kamfanonin wuta na Discos na zaluntar ‘yan Najeriya suna karbar kudin wutar da mutane basu sha ba, ji matakin da aka dauka akansu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga hukumar NERC wadda itace ke kula da gudanarwar wutar Lantarki a Najeriya sun ce hukumar ta gano kamfanonin rarraba wutar Lantarki na Najeriya, Discos sun zalinci talakawan Najeriya sun karbi kudin wutar da jama' basu sha ba. Hukumar tace Kwastomomi 2,021,913 ne lamarin ya shafa. Kuma ta umarci kanfanonin na Discos su mayarwa da mutane kudaden su. Yawanci wadanda aka zalunta din basu da mita, Bill ake kai musu. Yawan kudaden da aka mayarwa mutane sun kai Naira...
Bidiyo: Kalli Tabon da Murja tace Dadironta ya bar mata a fuska, tace sai ta rama

Bidiyo: Kalli Tabon da Murja tace Dadironta ya bar mata a fuska, tace sai ta rama

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar Tiktok, Murja Kunya, ta bayyana tabon da tace Dadironta ya bar mata a fuska na mari. Murja ta bayyana haka inda take tsinewa rayuwar Bariki. Murja dai tace sai ta rama wannan abu da dadiron nata ya mata. https://www.tiktok.com/@murjakunya0/video/7531426940381629702?_t=ZS-8yS7ymRd2jh&_r=1 Murja dai ta dauki hankula inda aka rika comment na ban mamaki.
Kalli Bidiyo: Mutum kamar Buhari saboda Jahilci ku saka masa Fulawa a kabarinsa, Ko dai dama murna kuke da rashinsa?>> Albanin Gombe ya caccaki Iyalan Buhari

Kalli Bidiyo: Mutum kamar Buhari saboda Jahilci ku saka masa Fulawa a kabarinsa, Ko dai dama murna kuke da rashinsa?>> Albanin Gombe ya caccaki Iyalan Buhari

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Albanin Gombe ya bayyana rashin jin dadi game da fulawar da iyalan Tsohon Shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari suka sanya a kabarinsa. An dai ga yanda akai ta gyara kabarin tsohon shugaban kasa daga na kasa aka zagayeshi aka daga gini aka kuma saka Interlock aka zagayeshi. Bayannan kuma an ga yanda aka saka Fulawa aka zagaye kabarin. Malam Albanin Gombe yace Fulawa dai alamar Murna ce dan haka ko dai iyalan tsohon shugaban kasar Murna suke da Rashinsa? https://www.tiktok.com/@zaidou1taza/video/7532600481101811000?_t=ZS-8yS6O4JWkyH&_r=1 Ya yi kira ga A'isha Buhari data tuntubi malaman data yadda dasu game da saka fulawar.
Kalli Bidiyo: Duk wata Jarumar fim a Yanzu ya kamata na zamar mata Darasi, In kina jin Daukaka ne, na samu abinda kika samu amma yau komai ya kare>>Ummi Nuhu a sabuwar hira

Kalli Bidiyo: Duk wata Jarumar fim a Yanzu ya kamata na zamar mata Darasi, In kina jin Daukaka ne, na samu abinda kika samu amma yau komai ya kare>>Ummi Nuhu a sabuwar hira

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tsohuwar Tauraruwar fina-finan Hausa, Ummi Nuhu da labarin rayuwarta ya dauki hankula a kafafen sadarwa ta ja kunnen abokan sana'arta musamman masu tasowa. Tace idan daukaka suke ji da ita ta samu amma yanzu babu komai. Saidai ta nuna farin cikinta da irin soyayyar da aka nuna mata bayan hirar ta ta farko da Hadiza Gabon. Ummi har kukan dadi ta yi. https://www.tiktok.com/@arewa.update8/video/7532628575099358470?_t=ZS-8yS5Kosf8AT&_r=1