Sunday, December 14
Shadow
‘Yan Kudu, Musamman Inyamurai na cewa, Kalaman rashin kyautawa da me magana da yawun Tinubu, Bayo Onanuga yayi akan Buhari tun kamin a Binneshi da sanin Tinubu yayi su, Hakan na zuwane duk da Bayo Onanuga ya goge kalam nasa

‘Yan Kudu, Musamman Inyamurai na cewa, Kalaman rashin kyautawa da me magana da yawun Tinubu, Bayo Onanuga yayi akan Buhari tun kamin a Binneshi da sanin Tinubu yayi su, Hakan na zuwane duk da Bayo Onanuga ya goge kalam nasa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} 'Yan Kudu, Musamman Inyamurai na bayyana cewa, kalaman Rashin kyautawa da me magana da yawun shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu watau Bayo Onanuga yayi akan marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari tun kamin a binneshi da sanin Tinubu yayi su. Bayo Onanuga a jiya, Kamin a binne Buhari ya yi martani kan wani Bidiyon yakin neman zaben Buhari da yayi a Ibadan inda yace ga alama nan ga masu cewa Tinubu baiwa Buhari komai ba kokuma Kuri'un Buhari Miliyan 12 ne ka...
Ji Sakon da Diyar Buhari ta fitar kwana daya da Jana’izarsa daya dauki hankula sosai

Ji Sakon da Diyar Buhari ta fitar kwana daya da Jana’izarsa daya dauki hankula sosai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Diyar Tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari, Noor ta wallafa wani sako a shafinta na sada zumunta kan rasuwar mahaifinta da ya dauki hankula. Hakan na zuwane kwana daya da rufe mahaifinta a kabarinsa. Noor ta wallafa cewa "Tace tana cikin jimamin rashin ganin irin rayuwar data shirya musu ita da mahaifinta. Tace zata ci gaba da tunawa dashi a ko da yaushe. Tace tana Addu'ar Allah ya baiwa magaifinta Aljannah. Noor na daga cikin 'ya'yan Buhari mat...
Da Duminsa: Kalli yanda da Safiyar Yau, Laraba, Atiku Abubakar da El-Rufai sun sake komawa Kabarin Buhari suka mai addu’a

Da Duminsa: Kalli yanda da Safiyar Yau, Laraba, Atiku Abubakar da El-Rufai sun sake komawa Kabarin Buhari suka mai addu’a

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar da tsohon Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasiru Ahmad El-Rufai sun sake komawa Kabarin Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari suka asa Addu'a da safiyar yau Laraba. Tun a ranar Litinin El-Rufai ya je garin Daura a yayin da shi kuma Atiku yana garin Daura tun ranar Talata. A jiyan Jama'ar Daura sun yiwa Atiku kyakkyawar tarba.
Da Duminsa: Wata Sabuwar Kungiya me ikirarin alaka da Musulunci ta bayyana a Najeriya, Kasar Turkiyya ta gargadi Najeriya kan kungiyar

Da Duminsa: Wata Sabuwar Kungiya me ikirarin alaka da Musulunci ta bayyana a Najeriya, Kasar Turkiyya ta gargadi Najeriya kan kungiyar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Kasar Turkiyya ta gargadi Najeriya game da sabuwar Kungiyar dake ikirarin Jìhàdì a Najeriya me suna Fethullah. Kasar Turkiyya tace kungiyar na da rassa a kasashen Duniya da yawa. Jakadan kasar a Najeriya, Mehmet Poroy ne ya bayyana hakan a daren ranar Talata wajan bikin tunawa da ranar 'yancin kasar Turkiyya. Yanzu haka dai a Najeriya akwai kungiyoyin dake ikirarin Jihadi irin su B0k0 Hàràm da ÌŚWÀP da sauransu.
Mun samu Sauki, Ba sai mun yi yakin neman zabe da yawa ba, Yunwar da ‘yan Najeriya ke ciki ta isa tasa su zabemu>>Inji Jam’iyyar ADC

Mun samu Sauki, Ba sai mun yi yakin neman zabe da yawa ba, Yunwar da ‘yan Najeriya ke ciki ta isa tasa su zabemu>>Inji Jam’iyyar ADC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar ADC ta gamayyar 'yan Adawa ta bayyana cewa, ba lallai ta yi yakin neman zabe ba dan kuwa halin matsi da yunwar da 'yan Najeriya ke ciki ta isa tasa su zabeta. Sakataren jam'iyyar, Mallam Bolaji Abdullahi ne ya bayyana hakan a wata hira da aka yi dashi. Yace kusan an musu rabin yakin neman zaben da ya kamata su yi saboda yunwar da ake fama da ita inda yace abinda ya rage musu shine su nunawa 'yan Najeriya cewa zasu iya fitar dasu daga halin kuncin da ...
Rashin ganin Peter Obi a wajan jana’izar Buhari ya jawo cece-kuce sosai, Reno Omokri yace mai ‘yan Arewa ba zasu zabeshi ba

Rashin ganin Peter Obi a wajan jana’izar Buhari ya jawo cece-kuce sosai, Reno Omokri yace mai ‘yan Arewa ba zasu zabeshi ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rashin ganin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, Peter Obi a wajan jana'izar Buhari a Daura ya jawo cece-kuce sosai. An yi ta yiwa Peter Obi Allah wadai da rashin halartar Jana'izar Buharin. Daya daga cikin wadanda suka soki Peter Obi din akwai Tsohon Hadimin Goodluck Jonathan, Reno Omkri wanda yace masa ya manta da maganar samun kuri'un 'yan Arewa. Yace rashin halartar Peter Obi wajan jana'izar Buhari ya nuna irin kiyayyar da Peter Obi kewa yankin Arew...
Kalli Bidiyo: Duk da wajan jana’iza ne, Daurawa sun rika sai Atiku a Gaban Tinubu

Kalli Bidiyo: Duk da wajan jana’iza ne, Daurawa sun rika sai Atiku a Gaban Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Atiku Abubakar ya samu tarba me kyau a Daura inda aka rika Sai Atiku duk da yake cewa wajan jana'izar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ne. An ga Atiku Bisa rakiyar su El-Rufai da sauran mukarrabansa. https://twitter.com/TheoAbuAgada/status/1945202735508344902?t=mUZgV1eI_lvMMffozLc7Gg&s=19 https://twitter.com/emmaikumeh/status/1945169570500575609?t=O9JE-AbXgXqPz3Q-_Z7_tw&s=19 Tun da safiyar Jiya ne dai Atiku ya isa Daura inda aka yi jana'izar Buhari tare da...
Allah Sarki Kalli irin Gaisuwar da Tinubu yakewa Buhari lokacin yana da rai irinta ya masa a jiya

Allah Sarki Kalli irin Gaisuwar da Tinubu yakewa Buhari lokacin yana da rai irinta ya masa a jiya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} An ga hoton yanda shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya duka yake gaishe da Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Irin wanan gaisuwar da yakewa Buhari lokacin yana da rai, irinta ya masa a jiya.
Kalli Bidiyo: Ba zamu fasa yin Tinubu ba, kuma mu Hausawa da ke yin Tinubu mun fi masa Yarbawan da basa yinsa>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Kalli Bidiyo: Ba zamu fasa yin Tinubu ba, kuma mu Hausawa da ke yin Tinubu mun fi masa Yarbawan da basa yinsa>>Inji Sheikh Sani Yahya Jingir

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1,"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Sani Yahya Jingir ya bayyana cewa, ba zasu fasa yin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba. Ya kuma baiwa shugaban kasar shawarar cewa, kada ya dauki kirista a matsayin Mataimaki inda yace ko ya dauki Kirista a matsayin matamaki ba zasu zabeshi ba. Yace Su Hausawa dake yin Bola Ahmad Tinubu sun fi mishi Yarbawa da basa yinsa. Kalli Bidiyon anan https://www.facebook.com/share/v/15xi3xT4Vh