Sunday, December 14
Shadow
Na gano sabuwar hanyar samun kudin da ta fi ta Man Fetur>>Shugaba Tinubu

Na gano sabuwar hanyar samun kudin da ta fi ta Man Fetur>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sanar da cewa Tattara bayanan al'umma, itace sabuwar hanyar samun kudin da ta fi ta man fetur. Shugaban ya bayyana hakane a wajan wani taro da aka gudanar a Abuja kan fasahar tattara bayanai. Shugaba Tinubu ya baiwa dukkan ma'aikatun tarayya umarnin tattara bayanai da adanasu da kuma kiyayesu kamar yanda dokokin tattara bayanai na Duniya suka tanadar. Yace za'a yi amfani da bayanan a cikin gida Najeriya dama kasashen waje wajan samun ci gaba...
Da Duminsa: Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta sanar da sabon gurin taro bayan da Otal da suka yi shirin yin taron a cikinsa yace taron bazai yiyu ba

Da Duminsa: Jam’iyyar ADC ta su Atiku ta sanar da sabon gurin taro bayan da Otal da suka yi shirin yin taron a cikinsa yace taron bazai yiyu ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni dake fitowa daga Abuja na cewa, jam'iyyar su Atiku, ADC ta sanar da sabon gurin da zata gudanar da taronta. ADC tace a yanzu sabon gurin taron nata shine Musa 'Yaradua Centre Abuja da misalin karfe 2 na ranar Yau, Laraba. Sanarwar ta fito ne daga mataimakin babban sakataren kungiyar, Nkem Ukandu inda ya kara da cewa kowa shine zai dauki nauyin kansa zuwa wajan taron. Hakan na zuwane bayan da otal din Wells Carlton Hotel ya soke taron na jam'iyyar.
Yanzu-Yanzu: Otal din da sabuwar jam’iyyar su Atiku, ADC ta kama dan yin amfani dashi wajan yin bikin shiga aabuwar jam’iyyar yace taron ba zai yiyu ba, ana zargin APC da hannu a lamarin

Yanzu-Yanzu: Otal din da sabuwar jam’iyyar su Atiku, ADC ta kama dan yin amfani dashi wajan yin bikin shiga aabuwar jam’iyyar yace taron ba zai yiyu ba, ana zargin APC da hannu a lamarin

Duk Labarai
Rahotanni daga babban birnin tarayya, Abuja na cewa, Otal da su Atiku suka kama dan yin bikin komawa sabuwar jam'iyyar ADC ya gaya musu cewa taron ba zai yiyu ba. Su Atiku sun shirya yin taronne a ranar Laraba dan tabbatar da komawa jam'iyyar ADC, saidai awanni kamin taron, Otal din yace musu taron ba zai yiyuba. Otal din me suna, Wells Carlton Hotel and Apartments a sanarwar da ya fitar yace umarnine daga sama aka basu. Shahararren dan jarida, Dele Momodu ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar. Ana dai zargin jam'iyyar APC na da hannu a lamarin. Saidai hadakar ta su Atiku tace wannan ba zai hanata cimma burinta ba.
Da Duminsa: Kwana daya da komawar su Atiku jam’iyyar ADC, Rikici ya balle a cikin jam’iyyar

Da Duminsa: Kwana daya da komawar su Atiku jam’iyyar ADC, Rikici ya balle a cikin jam’iyyar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jam'iyyar ADC na cewa rikici ya barke a jam'iyyar kwana daya da komawar su Atiku da El-Rufai da sauran manyan 'yan Adawa da suk ce sun zabi jam'iyyar a matsayin wadda zasu yi amfani da ita dan yakar shugaban kasa Bola Tinubu a zaben shekarar 2027. Wani bangarene na jam'iyyar ya balle inda suke neman cewa basu yadda da maganar shigowar su Atiku cikin jam'iyyar ba. Kakakin bangaren jam'iyyar da suka balle, Musa Isa Matara ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fita...
Kalli Bidiyon jawabin Al-Hikima inda ya janye kalaman sukar da yakewa ‘yan Kannywood

Kalli Bidiyon jawabin Al-Hikima inda ya janye kalaman sukar da yakewa ‘yan Kannywood

Duk Labarai
Me sayar da maganin Gargajiya, Al-Hikima ya fito ya janye kalaman sukar da yakewa 'yan masana'antar fina-finan Hausa ta Kannywood. Yace ya janye kalaman ne bayan da Rarara ya kirashi ya bayyana masa cewa hakan bai kamata ba. Yace A'isha Humaira ma ta kirashi ta bayyana masa rashin kyautawarsa. Saidai yace ba dan wasu yara wadanda bama 'yan Kannywood ne yasa ya fito yayi wannan kalami na bad hakuri ba. https://www.tiktok.com/@rabiu_garba_gaya/video/7522407238988762424?_t=ZM-8xgpz908pvC&_r=1 A karshe dai ya bayyana cewa, yana da abokai da aminai a Kannywood sosai
Sowore ya ki amincewa ya shiga hadakar sabuwar jam’iyyar su El-Rufai da Atiku inda yace basu da banbanci da Tinubu duk taron barayi ne

Sowore ya ki amincewa ya shiga hadakar sabuwar jam’iyyar su El-Rufai da Atiku inda yace basu da banbanci da Tinubu duk taron barayi ne

Duk Labarai
ADC: “Ni ba zan haɗa kai da ɓarayi don yaƙar ɓarayi ba ” — Sowore ya caccaki haɗakar jam'iyyun adawa. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dan gwagwarmayar kare hakkin dan Adam kuma dan takarar shugaban kasa karkashin jam’iyyar AAC a zaben 2023, Omoyele Sowore, ya bayyana cewa ba zai taba shiga cikin hadakar ’yan adawan da ke neman kifar da jam’iyyar APC mai mulki a zaben 2027 ba. A wata sanarwa da ya fitar a ranar Talata, Sowore ya ce ba zai iya hada kai da wasu fitattun ’yan siyasa da ya zarga da rusa Najeriya ta ...
Allahu Akbar: Ji bayanin aikin Alherin da marigayi Dantta yawa kasar Saudiyya da yasa ta amince aka binneshi a Madina

Allahu Akbar: Ji bayanin aikin Alherin da marigayi Dantta yawa kasar Saudiyya da yasa ta amince aka binneshi a Madina

Duk Labarai
Ko kunsan cewa, Aminu Dantata shine mutum na farko dan Najeriya da ya mutu a wata kasa amma aka mayar dashi kasar Saudiyya aka binne? Mutane da yawa sun yi mamakin shin wai menene yasa hakan ta faru? An samu rahotanni da dama dake bayyana dalilin da yasa kasar ta Amince aka mayar da Dantata Madina aka binne duk da cewa ya rasu ne a Abu Dhabi dake kasar UAE. A wani rahoton an samo cewa, a shekarun baya, dantata na da gida kusa da masallacin Manzon Allah, a wani kaulin kuma kusa da Harami, sai aka tashi fadada masallacin, sai hukumomin Saudiyya suka nemi Dantata yawa gidansa kudi ko nawane zasu saya a rusheshi a fadada masallacin. Saidai Dantata yaki sayar da gidan inda yace maimakon haka ya bayar dashi fisabilillahi a rushe a fadada masallacin. Wannan abu yasa kasar Saudiyya ...
Da Duminsa: ‘Yansanda sun kama Ma’aikacin hukumar kula da babban birnin teayya, Abuja, FCTA da ake zargin shine ya labartawa ‘yan jarida maganar cewa Wike ya baiwa ‘ya’yansa filaye masu yawa a Abuja

Da Duminsa: ‘Yansanda sun kama Ma’aikacin hukumar kula da babban birnin teayya, Abuja, FCTA da ake zargin shine ya labartawa ‘yan jarida maganar cewa Wike ya baiwa ‘ya’yansa filaye masu yawa a Abuja

Duk Labarai
Rahotanni daga babban birnin tarayya, Abuja na cewa, 'Yansanda sun kama ma'ikacin hukumar dake kula da babban birnin tarayya, Abuja FCTA me suna Mairiga Hassan Shaharu saboda zargin shine ya kwarmatawa 'yan Jarida labarin cewa, Wike ya rabawa 'ya'yansa filaye masu yawa a Abuja. Rahoton yace an kamashine da yammacin ranar Talata kuma iyalansa basu san inda yake ba. Rahoton yace akwai yiyuwar ana can ana azabtar dashi. Mairiga Hassan Shaharu na aiki ne a bangaren dake kula da bayanan masu mallakar filaye a Abuja. Rahoton yace wasu na kusa da Wike sun ce tun bayan da labarin cewa ya mallakawa 'ya'yansa filaye ya bayyana, Wike ya haukace ya rika shan giya fiye da yanda yake sha a baya. Rahoton yace sai zage-zage yake, har matarsa bata tsira ba sai zaginta yake saboda abin ya mas...
Mun Dauki jam’iyyar ADC dan amfani da ita wajan kayar da Gwamnatin Tinubu zabe a 2027>>Inji El-Rufai

Mun Dauki jam’iyyar ADC dan amfani da ita wajan kayar da Gwamnatin Tinubu zabe a 2027>>Inji El-Rufai

Duk Labarai
Tsohon gwamna jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai ya bayyana cewa, gamayyar 'yan adawa sun amince da shiga jam'iyyar ADC wadda zasu yi amfani da ita wajan kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a shekarar 2027. El-Rufai ya tabbatar da hakan ne a shafinsa na X sannan ya bayyana cewa, Sun baiwa tsohon ministan harkokin cikin gida, Rauf Aregbesola mukamin sakataren jam'iyyar na riko. Aregbesola ya bayyana cewa ya amince da wannan mukami da aka bashi kuma jam'iyyarsu ta jama'ace a lokacin zabe da bayan zabe.