Sunday, December 14
Shadow
Da Duminsa: Ji yanda Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kwanta rashin lafiya aka kaishi bangaren kula ta musamman a birnin Landan, Ji halin da yake ciki a yanzu

Da Duminsa: Ji yanda Tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kwanta rashin lafiya aka kaishi bangaren kula ta musamman a birnin Landan, Ji halin da yake ciki a yanzu

Duk Labarai
Rahotanni daga birnin landan na kasar Ingila na cewa, tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya kwanta rashin lafiya. Rahoton yace tsohon shugaban na can a bangaren kulawa ta musamman a wani asibitin kasar da ake kira da ICU. Saidai rahoton yace tuni aka sallami tsohon shugaban kasar. Kafar Empowered Newswire tace shugaban ya je landan ne dan kula da lafiyarsa inda a canne ya kwanta rashin lafiya. Rahoton yace lamarin ya farune satin da ya gabata. Ba dai a bayyana wace irin rashin lafiya ce ta kwantar da tsohon shugaban kasar ba amma rahoton yace yana can landan din yana kara samun sauki kuma da zarar ya warke zai dawo gida Najeriya. Hakanan rahoton yace shima Mamman Daura yana can a landan din yana jinya. A bikin cikar kungiyar ECOWAS shekaru 50 da aka yi ba'a ga ts...
Wani asibiti ya yi ragin kashi 50 na kuɗaɗen aiyuka a Kano

Wani asibiti ya yi ragin kashi 50 na kuɗaɗen aiyuka a Kano

Duk Labarai
Wani asibiti ya yi ragin kashi 50 na kuɗaɗen aiyuka a Kano. Wani asibitin mai suna Best Choice ya yi ragin kaso 50 na kuɗaɗen ayyukansu na yau da kullum, wanda suka haɗa da kudin ganin likita kudin Gado da sauran ayyukan su, shi kuma bude Fayal ya zama kyauta ne yanzu haka. Hakan na kunshe ne Cikin wata tattaunawa da shugaban asibitin Alh Auwal Muhd Lawal yayi da Jaridar Alfijir Labarai a yau Talata. Lawal yace bayan korafe-korafe da kiraye-kirayen da jama a suke ta yiwa asibitin hukumar gudanarwar sun yi kwakkwaran bincike har suka gano yadda wasu suke kasa zama har lokacin da ya dace likita ya sallamesu yayi suke tafiya, sannan wasu kuma tun daga bude fayil suke kasawa duk da yadda suke kaunar zuwa asibitin, wannan dalilin ne yasa suka ɗauki wannan matakin domin farantawa al...
An kama wannan malamar makarantar saboda lalatawa dalibinta me kananan shekaru rayuwa ta hanyar koya masa Jima’i

An kama wannan malamar makarantar saboda lalatawa dalibinta me kananan shekaru rayuwa ta hanyar koya masa Jima’i

Duk Labarai
An kama wannan malamar a Michigan na kasar Amurka saboda yin lalata da dalibinta me kananan shekaru kuma har take baiwa abokiyar aikinta. Sunan malamar Jocelyn Sanroman kuma shekarunta 26 kuma lamarin ya farune a shekarar 2023. Abokiyar malamar ta kai kara bayan da malamar ta bata labarin abinda ya faru inda aka kamata. Mahukunta sun bayyana hakan da cin amana da karya dokar koyarwa.
Wike ya kwacewa Jami’ar Abuja Filaye

Wike ya kwacewa Jami’ar Abuja Filaye

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya kwacewa jami'ar Abuja Filaye da suka kai Hecta 7000 inda ya barsu da hecta 4000 Rahoton yace ba'a bi doka ba wajan kwace filayen. Wike ya zargi jami'ar da mallakar filayen ba bisa doka ba. Wike yace filayen da aka kwace daga hannun jami'ar za'a yi amfani dasu ne wajan gina abubuwan ci gaba a Abujan.
Shugaba Tinubu ya zo na 3 a cikin shuwagabannin kasashen Duniya da suka fi rashawa da cin hanci

Shugaba Tinubu ya zo na 3 a cikin shuwagabannin kasashen Duniya da suka fi rashawa da cin hanci

Duk Labarai
An bayyana shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a matsayin shugaban kasa na 3 mafi rashawa da cin hanci a Duniya. Wata Kungiya me sunan Organized Crime and Corruption Reporting Project (OCCRP) ce ta bayyana hakan. Kungiyar tace ta nemi a mika mata sunayen mutane da 'yan Jarida da shuwagabannin Duniya dan tantance wannan batu. Shugaban Kenya, William Ruto ne ya zo na daya sai shugaban kasar Indonesia,Joko Widodo ne ya zo na biyu shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne ya zo na 3.
Na talauce bani da kudi, kuma na sauka daga shugabancin Najeriya da mutunci na saboda ban karbi cin hanci gurin kowa ba>>Tsohon Shugaban kasa, Buhari

Na talauce bani da kudi, kuma na sauka daga shugabancin Najeriya da mutunci na saboda ban karbi cin hanci gurin kowa ba>>Tsohon Shugaban kasa, Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya bayyana cewa, ya talauce bashi da kudi. Ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Garba Shehu inda ya kara da cewa kuma ya sauka daga mulki da mutuncinsa saboda bai karbi cin hanci daga girin kowa ba. Garba Shehu ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai a yayin da yake kaddamar da wani littafi kan irin abinda ya fuskanta lokacin yana aiki da shugaban kasa. Garba yace dalilin da yasa shugaba Buhari baya hira da 'yan jaridu sh...
Dan an kawo mana hari, sojoji tserewa suke>>Wani Basaken kauye ya koka

Dan an kawo mana hari, sojoji tserewa suke>>Wani Basaken kauye ya koka

Duk Labarai
Basaraken kauyen Yashikira dake karamar hukumar Baruten, a jihar Kwara, Amb (Dr) Alhaji Umar Sariki Usman, ya bayyana cewa da an kai kusu hari sai sojoji su tsere su barsu. Basaraken ya nuna damuwa kan yanda sojojin da aka kai musu basa iya basu kariya. Ya bayyana cewa, duk da alkawarin gwamnati na kai karin jami'an tsaro amma har yanzu ba'a kai ba. Yace 'yan bangansu da basu da makamai masu kyau sune suke fuskantar 'yan Bindigar. Yace sojojin da aka kai musu basu da kwarewar aiki kuma basu da kayan aiki masu kyau.