Thursday, December 18
Shadow
Da Duminsa: Ji Jadawalin Gwamnoni 5 dake shirin shiga jam’iyyar gamayyar ‘yan Adawa ta ADC

Da Duminsa: Ji Jadawalin Gwamnoni 5 dake shirin shiga jam’iyyar gamayyar ‘yan Adawa ta ADC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar ADC na shirin shigar da Akalla Gwamnoni 5 cikinta kamin nan da zaben shekarar 2027. Wata majiya tace ADC zata yi amfani da rikicin cikin gida na jam'iyyar PDP dan jawo wasu gwamnonin jam'iyyar cikinta. Manyan 'yan siyasa su Atiku Abubakar da Malam Nasiru Ahmad El-Rufai da Rotimi Amaechi da David Mark, Da John Oyegun da su Peter Obi, da sauransu da yawa sun shiga jam'iyyar ADC. Gwamnonin da zasu koma ADC din tuni suka amince da wannan tayin inda suka ce amma a jira su...
El-Rufai Kwarya-Kwaryar Mahaukacine kuma hakan zaiwa jam’iyyar ADC amfani>>Inji A’isha Yesufu

El-Rufai Kwarya-Kwaryar Mahaukacine kuma hakan zaiwa jam’iyyar ADC amfani>>Inji A’isha Yesufu

Duk Labarai
' Yar gwawarmaya, A'isha Yesufu ta bayyana tsohon Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai a matsayin mutum me halaye masu wuyar sha'ani. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tace El-Rufai na da Fushi ga kuma riko da ramuwar gayya, sannan yana kokari wajan ganin ya kammala duk abinda yasa a gaba. Ta bayyana hakane a shafinta na X inda tace amma wannan duka zasu yi amfani wajan gina kasa. Saidai da yawa sun soketa da cewa, a baya tana daga cikin masu sukar El-Rufai.
Ni ba bakauye bane na sayi Motar Rolls Royce da kudina babu wanda ya bani>>Wike

Ni ba bakauye bane na sayi Motar Rolls Royce da kudina babu wanda ya bani>>Wike

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa shi ba bakauye bane. Ministan ya bayyana hakane a wata ganawa da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV. Yana martani ne ga tsohon Ministan sufuri, Rotimi Amaechi inda yace shi ya sayi Motar Rolls Royce da kudinsa ba wani ya bashi ba. Saidai yace shi kuma Amaechi 'yan Kwangila suka bashi mota. Wike yace ya taso gidan dake da wadata amma ba zai ce su maau kudi bane.
Ni rakumi da akala ne a hannun Tinubu, Komai yace in yi, zanyi ba gaddama>>Tanko Almakura

Ni rakumi da akala ne a hannun Tinubu, Komai yace in yi, zanyi ba gaddama>>Tanko Almakura

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Gwamnan jihar Nasarawa, Tanko Almakura ya bayyana cewa, shi rakumi da akala ne a hannun shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Hakan na zuwane a yayin da ake kiran shugaban kasar ya baiwa Tanko Almakura shugaban jam'iyyar APC. Hakan na zuwane bayan da tsohon shugaban jam'iyyar, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya sauka daga shugabancin jam'iyyar. Almakura da aka tambayeshi ko zai amince da mukamin, yace shi a halin yanzu, duk abinda shugaban kasa yace yayi, zai yi. Yace idan...
Kalli Bidiyo Da Duminsa: Sarkin Mota ya raba gaddama ta karshe, yace Motar Naziru Sarkin Waka ta fi ta Rarara tsada nesa ba kusa ba

Kalli Bidiyo Da Duminsa: Sarkin Mota ya raba gaddama ta karshe, yace Motar Naziru Sarkin Waka ta fi ta Rarara tsada nesa ba kusa ba

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A karshe dai, Sarkin Mota ya raba gaddama ta karshe a cece-kucen da ake yi tsakanin masoyan Rarara da Masoyan Naziru Sarkin Waka. Yace Motar Naziru tafi tsada. https://www.tiktok.com/@alamin_sarkinmota/video/7523274509697436934?_t=ZM-8xkjlWorjAk&_r=1 Naziru dai yace motarsa zata sayi ta Rarara sau 3.
Ba kai dan ku ci ku bamu ba: Wallahi Rarara yafi Gwamnoni da yawa kudi da Kafasiti>>Inji Rashida mai Sa’a ga Sarkin Waka

Ba kai dan ku ci ku bamu ba: Wallahi Rarara yafi Gwamnoni da yawa kudi da Kafasiti>>Inji Rashida mai Sa’a ga Sarkin Waka

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraruwar fina-finan Hausa, Rashida Mai Sa'a ta bayyana cewa tunda ake a Kannywood, ba'a taba yin Mawakin da ya kai Rarara ba. Ta bayyana hakane a matsayin martani ga Naziru Sarkin Waka a yayin da yace motarsa tafi ta Rarara kudi nunki 3. Rashida tace wannan motar da Naziru ke gasa da ita daya ce daga cikin motocin Rarara masu tsada. https://www.tiktok.com/@backup_rashida_mai_saa/video/7522997202701061381?_t=ZM-8xkZVICqm0b&_r=1 Ta bayyana cewa, Rarara ya taimaki jama...
Abin takaici wasu daliban mata har dan kamfai dinsu nake hangowa saboda shigar banza>>Malamin Jami’a ya koka

Abin takaici wasu daliban mata har dan kamfai dinsu nake hangowa saboda shigar banza>>Malamin Jami’a ya koka

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wani malamin jami'a ya koka da cewa, shigar banza ta yi yawa tsakanin dalibai mata. Malamin me suna Mr Ishaq Ibrahim na koyarwa ne a jami'ar University of Professional Studies, Accra (UPSA) ta kasar Ghana. Yayi wannan korafine a yayin hira dashi a gidan talabijin na Metro TV ranar Alhamis, July 3, 2025. Malamin yace ya kamata a dauki matakin gyara dan kare martabar jami'ar ta UPSA. Yace akwai sanda yake koyar da dalibai wata daliba data zauna a gabansa saboda gajartar siket...
Yanzu-Yanzu: Kotu ta soke dakatarwar da majalisar Dattijai tawa sanata Natasha Akpoti, tace maza a maidata bakin aikinta

Yanzu-Yanzu: Kotu ta soke dakatarwar da majalisar Dattijai tawa sanata Natasha Akpoti, tace maza a maidata bakin aikinta

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Babbar kotun tarayya dake Abuja ta soke dakatarwar da majalisar Dattijai tawa sanata Natasha Akpoti-Uduaghan. Kotun tace a gaggauta dawo da sanata Natasha Akpoti bakin aikinta. Mai shari'a, Justice Binta Fatima Nyako, ce ta yanke wannan hukunci inda tace dakatar da Sanata Natasha Akpoti ya dakile aikinta na wakiltar mutanenta. Majalisar Dattijai dai ta dakatar da sanata Natasha Akpoti ne bayan da ta zargi kakakin majalisar, Sanata Godswill Akpabio da nemanta da lalata.
‘Yan Najeriya da yawa na zuwa banki dan dakatar da aika musu sakon hadadar kasuwanci watau Alert saboda kudin da bankin ke cire musu yayi yawa

‘Yan Najeriya da yawa na zuwa banki dan dakatar da aika musu sakon hadadar kasuwanci watau Alert saboda kudin da bankin ke cire musu yayi yawa

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} 'Yan Najeriya da yawa ne ke zuwa bankunansu suna dakatar da alert din bankinsu da ake tura musu a duk sanda suka cire ko aka aika musu da kudin. Hakan na faruwane saboda kudin Alert din da ake cirewa sun yi yawa. Kwastomomi da yawa nw ke zuwa bankunansu dan dakatar da aika musu da sakon alert din. A hira da jaridar Daily Trust ta yi da wasu daga cikin kwastomomin, sun ce kudin da ake cire musu yayi yawa shiyasa suka je bankunansu dan dakatar da aika musu da sakon. Wasu sun ...
Wata Sabuwa: Ana shirya zanga-zanga nan da 1 ga watan Augusta saboda rashin abinci, rashin aiki, rashin tabbas a rayuwar matasan Najeriya

Wata Sabuwa: Ana shirya zanga-zanga nan da 1 ga watan Augusta saboda rashin abinci, rashin aiki, rashin tabbas a rayuwar matasan Najeriya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wata kungiya me suna, Nigeria Patriotic Front Movement (NPFM) na shirya zanga-zanga nan da 1 ga watan Augusta saboda matsin tattalin arziki, tsadar rayuwa da sauransu. Kungiyar tace taken zang-zangarta shine babu abinci, babu aiki, babu tabbas a rayuwa. Kungiyar tace zata tara matasa a manyan garuruwan Najeriya dan yin zanga-zangar da neman kawo karshen mulkij rashin adalci wanda tace ya jefa mutane da yawa cikin Talauci. Kungiyar dai Tuni ta fara raba takardun yayata zanga-z...