Tuesday, March 3
Shadow
Kalli Bidiyo: Sheikh Ibrahim Maqari ya tabbatar da maganar Sheikh Ibrahim Inyas cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wa Sallam) shine Mahaifin Annabi Isa(AS) na Haqiqa

Kalli Bidiyo: Sheikh Ibrahim Maqari ya tabbatar da maganar Sheikh Ibrahim Inyas cewa Annabi(Sallallahu Alaihi Wa Sallam) shine Mahaifin Annabi Isa(AS) na Haqiqa

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Sheikh Ibrahim Maqari ya tabbatar da maganar Sheikh Ibrahim Inyas cewa, Annabi(Sallallahu Alaihi Wa Sallam) shine Mahaifin Annabi Isa (AS) na haqiqa. A jawabin Sheikh Maqari ya bayyana cewa irin ilimin da ake magana dashine mutane basu gane ba. Kalli Bidiyon a kasa: https://www.tiktok.com/@buharimandemgy/video/7543263229494005000?_t=ZS-8zFr0mectxQ&_r=1
HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa

HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa

Duk Labarai
HABU DAN DAMISA: Matashin Da Ya Yi Kàurin Sunà A Harkaŕ Daba A Yankin Tudun Wada Da Kewaye A Jihar Kaduna Ya Gamu Da Ajalinsa. Saidai mutuwarsa ta raba hankulan jama'a, inda wasu ke jimami wasu kuma na mùrñà, duba da yadda ya aďdabi jama'à. Ko a wani bidiyo da aka nuno kusan yara ne zalla suka yi jana'izarsa.
Sojojin Nijeriya Sun Yi Haďari A Kan Dutsen Mambilla, Dake Jihar Taraba

Sojojin Nijeriya Sun Yi Haďari A Kan Dutsen Mambilla, Dake Jihar Taraba

Duk Labarai
YANZU-YANZU: Sojojin Nijeriya Sun Yi Haďari A Kan Dutsen Mambilla, Dake Jihar Taraba. Sojoji huɗu sun jikkata a wani haɗarin mota da ya afku a Dutsen Mambilla da ke jihar Taraba. Lamarin ya faru ne a yayin da dakarun ke tsaka da tafiya a cikin tsaunukan yankin. Mai Martaba Dr. Shehu Audu Baju, Sarkin Mambilla, ya nuna ƙwarin gwiwa da tausayinsa ta hanyar sa hannu a ceto sojojin da suka samu rauni. Bayan an ceto su, an garzaya da su Barikin Sojoji na 20 Battalion da ke Serti domin samun kulawar gaggawa. Muna addu’ar Allah Ya ba su lafiya, Ya kuma kare sauran jami’an tsaro da ke bakin aiki.
Sabon Rikici ya kunno kai a jam’iyyar ADC inda tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar yace ya tsige David Mark daga shugabancin jam’iyyar

Sabon Rikici ya kunno kai a jam’iyyar ADC inda tsohon mataimakin shugaban jam’iyyar yace ya tsige David Mark daga shugabancin jam’iyyar

Duk Labarai
Tsohon mataimakin shugaban jam'iyyar ADC wanda ya sauka David Mark ya hau, watau Ralph Nwosu ya fito ya bayyana cewa, shine shugaban jam'iyyar ADC ba David Mark ba. Ya bayyana hakane a wani Bidiyo da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta. Yace a doka idan shuaban jam'iyya ya sauka, mataimakinsa ne ke zama shugaba, dan hak shine sabon shugaban jam'iyyar ADC ba David Mark ba. https://twitter.com/AIT_Online/status/1960707243705352328?t=7Qd2ppcQoPqMaIZO8A3omA&s=19
Kalli Hotuna: Kamfanin kere-kere na Sojojin Najeriya, DICON ya bayyana Bìndìgà ta farko da ya kera

Kalli Hotuna: Kamfanin kere-kere na Sojojin Najeriya, DICON ya bayyana Bìndìgà ta farko da ya kera

Duk Labarai
Kamfanin kere-kere na sojojin Najeriya, DICON ya bayyana Bindigar yaki ta farko da ya kera. Kamfanin ya bayyana hakane a matsayin ci gaba da kuma rage dogaro da kasashen waje waja samar da makamai. Masu sharhi na bangaren tsaro sun bayyana cewa, wannan ba karamin ci gaba bane. 'yan Najeriya da yawa sun bayyana farin ciki da wannan labari inda suka ce ya kamata a samar da Bindigar da yawa ta yanda sojoji zau rika amfani da ita wajan yaki.
Ji yanda dalibar jami’a ta rigamu gidan gaskiya a kokarin zubar da cikin gaba da fatiha da ta yi

Ji yanda dalibar jami’a ta rigamu gidan gaskiya a kokarin zubar da cikin gaba da fatiha da ta yi

Duk Labarai
Daliba a Kwalejin kimiyya da fasaha ta jihar kogi, Omotosho Dorcas me shekaru 26 ta rigamu gidan gaskiya a kokarin zubar da cikin gaba da fatiha da ta yi. Lamarin ya farune a ranar 26 ga watan Augusta a Asibitin Al-Hassan Clinic and Maternity dake Lokoja. Kafar zagazola makama tace Dorcas na dauke da cikin watanni 6 ne onda taje asibitin a zubar mata dashi wanda anan aka samu matsala ta rasu. 'Yansanda sun je waja inda suka dauki hotuna aka kai gawarta Mutuware sannan aka kama masu hannu a lamarin.
Da Duminsu: Shugaba Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil

Da Duminsu: Shugaba Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya dawo gida Najeriya daga kasar Brazil inda yaje halartar taron ci gaban kasashen Afrika. Shugaba Tinubu ya taso daga kasar Brazil da misalin karfe 12 na kasar ranar Laraba, inda ya zo Najeriya ranar Alhamis kamar yanda me magana da yawunsa, Bayo Onanuga ya bayyana. Manyan jami'an gwamnati ne suka tarbi shugaban kasar a filin jirgin sama na Abuja.
Kalli Bidiyo: Ta hana mijinta ya aureni tana mun gargadin in rabu dashi amma ku kalli Motar da ya sai min>>Inji Wannan Matar

Kalli Bidiyo: Ta hana mijinta ya aureni tana mun gargadin in rabu dashi amma ku kalli Motar da ya sai min>>Inji Wannan Matar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wata matace data bayyana cewa, matar wanda ke son aurenta tana ta mata barazana da cewa, ta rabu dashi. Saidai tace a gefe daya kuma gashi ya siya mata mota. https://www.tiktok.com/@sweet_asmee3/video/7542290114689453313?_t=ZS-8zEs7VhCa9Y&_r=1
Kalli Bidiyo: Wani sabon bala’i Breziya dubu bakwai, Kwanan nan zaku rika ganin ‘yan mata babu breziya>>Inji Nafisa Ishak

Kalli Bidiyo: Wani sabon bala’i Breziya dubu bakwai, Kwanan nan zaku rika ganin ‘yan mata babu breziya>>Inji Nafisa Ishak

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok, Nafisa Ishak ta koka da cewa sabon kalubalen da suke fuskanta shine wai Breziya ta kai dubu bakwai. Ta bayyana hakane a shafinta na Tiktok inda tace 'yan mata su rika amfani da leda. Tace kwanannan za'a fara ganin 'yan mata babu rigar nono: https://www.tiktok.com/@nafisa_ishak/video/7543269637975248146?_t=ZS-8zErVYbNeFs&_r=1