Saturday, December 13
Shadow
Malaman Kwalejin Kimiyya da fasaha na jihar Kaduna sun koka da cewa, Matasa masu bautar kasa sun fi su Albashi me kyau

Malaman Kwalejin Kimiyya da fasaha na jihar Kaduna sun koka da cewa, Matasa masu bautar kasa sun fi su Albashi me kyau

Duk Labarai
Malaman Kwalejin Kimiyya da Fasaha ta jihar Kaduna watau Nuhu Bamalli Polytechnic, Zaria sun koka da karancin Albashi inda suka ce matasa masu bautar kasa sun fi su daukar albashi me kyau. Hakanan malaman Kwalejin ilimi ta jihar, College of Education, Gidan Waya suma sun koka akan irin wannan lamari. Jaridar Punchng ta ruwaito cewa, malaman Makarantar na daukar albashin 63,000 zuwa 65,000. A yayin da su kuma matasa masu bautar kasa ake biyansu Naira 77,000 duk wata. Malam sun ce wannan cin fuska ne kuma ta yaya mutum mai iyali zai iya gudanar da rayuwarsa da Albashin Naira 65,000 a wata? Rahoton yace malaman zun zargi cewa hakan nuna halin ko in kula ne a bangaren ili a jihar, wasu daga cikin malaman dai na da kwarewa ta shekaru 10. Rahoton yace wannan dalili yasa malamai su...
Fada ya kare tsakanin mu, mun shirya>>Wike da Fubara bayan da Shugaba Tinubu ya sasantasu

Fada ya kare tsakanin mu, mun shirya>>Wike da Fubara bayan da Shugaba Tinubu ya sasantasu

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa a yanzu babu sauran rashin jituwa tsakanisa da dakataccen gwamnan jihar Rivers, Simi Fubara. Ya bayyana hakane bayan ganawar da suka yi da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da daren ranar Alhamis. Wike yace komai ya wuce. Shima Fubara ya bayyana cewa zaman lafiya ya dawo jihar Rivers inda ya bayyana jin dadinsa da ganin wannan rana da suka yi sulhu shi da Wike.
Duk wanda ke samun kasa da Naira dubu dari biyu da hamsin a wata talaka ne dan haka ba za’a karbi Haraji a hannunsa ba>>Inji Gwammatin Tinubu

Duk wanda ke samun kasa da Naira dubu dari biyu da hamsin a wata talaka ne dan haka ba za’a karbi Haraji a hannunsa ba>>Inji Gwammatin Tinubu

Duk Labarai
A jiyane shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya sakawa dokar canja fasalin Haraji hannu. Daya daga cikin abinda dokar ta kunsa shine cewa ba za'a karbi Haraji a hannun wadanda ke samun kasa da naira 250,000 a wata ba saboda talakawa ne. Shugaban kwamitin da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya kafa dan kula da canja fasalin dokar harajin, Taiwo Oyedele ne ya bayyana hakan. Ya bayyana hakan a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV bayan da shugaba Tinubu ya sakawa dokar hannu. Yace a yanzu masu daukar 250,000 a wata ko kasa da haka an sakasu a cikin jerin Talakawa.
Ji labarin yanda wata mata ta danne yaro dan shekaru 5 ta yi lalata dashi, mahaifinsa yace ganin mazakutar dansa a mike yasa hankalinsa ya tashi

Ji labarin yanda wata mata ta danne yaro dan shekaru 5 ta yi lalata dashi, mahaifinsa yace ganin mazakutar dansa a mike yasa hankalinsa ya tashi

Duk Labarai
Kotun majistare dake Ikeja a jihar Legas a ranar Alhamis ta yanke wa Odunayo Ebenezer mai shekara 20 hukuncin zama a kurkuku bisa laifin yi wa dan shekara biyar fyade. Alkalin kotun Mrs O. O Kushanu bayan ta yi watsi da rokon sassauci da Odunayo ta yi ta ce za ta yi zaman kurkukun har sai kotun ta kammala yin shawarar da fannin dake gurfanar da masu aikata laifi irin haka An gurfanar da Odunayo a kotun bisa laifin cin zarafin dan shekara biyar ta hanyar yi masa fyade. Kushanu ta ce za a ci gaba da shari’a ranar 4 ga Satumba. Dansandan daya shigar da karan Adegoke Ademigbuji ya ce Odunayo wace ke zama a lanba4 layin Idofian dake Shagisha a Magodo ta aikata wannan laifi ranar 4 ga Yuni. Ademigbuji ya ce mahaifin yaron na zama a gidan iyayen Odunayo yana aiki inda a nan ne idan...
Shekara biyu na yi ina wa Tinubu aiki a matsayin me magana da yawunsa amma bamu taba zama ni dashi ba ko sau daya>>Inji Aliyu Audu

Shekara biyu na yi ina wa Tinubu aiki a matsayin me magana da yawunsa amma bamu taba zama ni dashi ba ko sau daya>>Inji Aliyu Audu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon hadimin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya, Aliyu Audu wanda a kwanakin baya ya ajiye mukaminsa yace a shekaru 2 da yayi yawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu aiki basu taba zama tare ba. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin din Arise TV. Aliyu Audu yace abin mamaki sai ga mawaki Davido ya je sun zaunda da shugaban kasar wanda a kwanakin baya har zagin shugaba Tinubu yayi. Aliyu Audu yace yana nan kan bakansa ya ganin cewa, Tinubu ya fadi ...
Najeriya ce kasa ta 12 mafi talauci a Duniya>>Inji IMF

Najeriya ce kasa ta 12 mafi talauci a Duniya>>Inji IMF

Duk Labarai
Rahotan kungiyar bayar da lamuni ta Duniya, IMF yace Najeriya ce kasa ta 12 mafi yawan talakawa a Duniya. An yi amfani da alkaluma GDP per Capital ne wajan fitar da wadannan bayanai, watau yawan kudaden da kowane dan kasa ke samu a shekara. Rahoton yace kowane dan Najeriya na samar da akalla dala $807 kowace shekara. Kasar Sudan ta kudu ce ta daya sai Yemen, Burundi, the Central African Republic da Malawi. Sauran kasashen sune Madagascar, Sudan, the Democratic Republic of Congo, Mozambique da Jamhuriyar Niger. Kasar India ma ta zo a matsayi na 50 a cikin kasashen da suka fi talauci a Duniya.
Kalli Bidiyo: Ina Godiya da ziyara da addu’o’inku, ina kara samun sauki>>Adam A. Zango

Kalli Bidiyo: Ina Godiya da ziyara da addu’o’inku, ina kara samun sauki>>Adam A. Zango

Duk Labarai
Adam A. Zango ya yiwa abokan arziki godiyar ziyarar dubiya da aka rika je masa bayan hadarin da ya faru dashi, Adamu ya bayyana hakane a Bidiyon da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta. Yace wasu sun je wasu kuma sun tayashi da addu'a saboda uzuri basu samu damar zuwa ba. https://www.tiktok.com/@iam_adam_a_zango/video/7520294517417790727?_t=ZM-8xY4OF5Mnpd&_r=1 Yace bai ji wani rauni da zai zamar masa nakasa ba.
Kalli Bidiyo: Ashe haka ya iya Rubutu? Kyawun Rubutun mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dauki hankula

Kalli Bidiyo: Ashe haka ya iya Rubutu? Kyawun Rubutun mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya dauki hankula

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bidiyon mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima na rubutu ya dauki hankula. Abinda ya fi daukar hankulan mutane shine kyawun rubutun nasa. https://twitter.com/jrnaib2/status/1938472723639837172?t=ekxl7XVHQSYkMWpAjyhAEw&s=19 Ko ya burgeka?