Tuesday, December 23
Shadow
Labari Me Dadi: Yayin da Sarkin Waka ke gasar Mota da Rarara: Shi kuwa Rarara a gobe Juma’a zai aurar da mutane 8 da ya dauki nauyin komai na auren nasu

Labari Me Dadi: Yayin da Sarkin Waka ke gasar Mota da Rarara: Shi kuwa Rarara a gobe Juma’a zai aurar da mutane 8 da ya dauki nauyin komai na auren nasu

Duk Labarai
DA ƊUMI-ƊUMI: Rarara Ya Ɗauki Nauyin Auren Mutane 8 Zai Aurar Da Su A Gobe Juma’a. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Fitaccen mawaƙi, Dauda Kahutu Rarara zai aurar da mutane 8 waɗanda shi ne ya ɗauki nauyin auren gaba ɗaya, shi ne uwa, shi ne kuma uba na angwaye da amaren gaba ɗaya, kamar yadda Dokin Ƙarfe TV ta samu rahoto. Daga ciki akwai ƴaƴan abokinsa da ya rasu, mawaƙi Isyaku Forest su biyu waɗanda zai aurar da su ga yaransa, abokan aikinsa. Daga cikin waɗanda za a aurar ɗin tuni aka ɗaura auren 1. Su...
Wata Sabuwa: APC zata dauki nauyin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC da yace bai yadda da shigar su Atiki jam’iyyar ba ya kai su kara kotu

Wata Sabuwa: APC zata dauki nauyin dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar ADC da yace bai yadda da shigar su Atiki jam’iyyar ba ya kai su kara kotu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun ce ana tsammanin jam'iyyar APC zata dauki nauyin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben shekarar 2023 Dumebi Kachikwu ya kai su Atiku kara kotu. Dumebi Kachikwu ya bayyana cewa au Atiku sun je jam'iyyar ADC ne dan su musu kwace. Inda yace bai yadda da hakan ba zai garzaya kotu dan kai su kara. Farfesa a bangaren kimiyyar siyasa daga jami'ar Jihar Nasarawa, Jideofor Adibe yace akwai yiyuwar APC zata dauki nauyin Kachikwu ya kai su Atiku kara. Ya bay...
Kalli Bidiyo: Kun ganni ina cin abinci da Burna Boy>>Dj Ab

Kalli Bidiyo: Kun ganni ina cin abinci da Burna Boy>>Dj Ab

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron mawakin Gabara na Hausa, DJ AB ya wallafa Bidiyo inda aka ganshi yana cin abinci tare da mawakin kudu, Burna Boy. https://www.tiktok.com/@dj_ab_nation_1/video/7521495990482767109?_t=ZM-8xiucIkmi2w&_r=1 A baya dai an gansu sun dauki hoto tare.
Hotuna: Shugaban kasa Bola Tinubu tare da dalibai a kasar Saint Lucia inda yake ziyara

Hotuna: Shugaban kasa Bola Tinubu tare da dalibai a kasar Saint Lucia inda yake ziyara

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya gana da dalibai a kasar Saint Lucia inda yaje ziyarar aiki. Me magana da yawun shugaban kasar, Bayo Onanuga ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar. Shugaba Tinubu ya bayyanawa daliban cewa, Ilimi shine babban makaminsu inda ya horesu da da'a da kuma karfin gwiwa.
Ina tare da jam’iyyar ADC amma bazan fita daga PDP ba>> InjiSule Lamido

Ina tare da jam’iyyar ADC amma bazan fita daga PDP ba>> InjiSule Lamido

Duk Labarai
Ba zan bar PDP ba amma ina maraba da haɗakar ƴan adawa don ƙwatar mulki a 2027 - Sule Lamido. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido, ya ce a shirye yake ya mara wa kowacce haɗaka ta ƴan adawa don kifar da Gwamnatin Shugaba Bola Tinubu a zaɓen 2027. Lamido ya bayyana hakan ne a wata hira da jaridar Vanguard a Abuja a jiya Laraba. Lamido ya ce ko da ya ke yana goyon bayan haɗewar jam’iyyun adawa ƙarƙashin jam’iyyar African Democratic Congress (ADC), bisa jagorancin Sanata Dav...
Da Duminsa: Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad yayi karin haske game da rashin lafiyar shugaba Buhari

Da Duminsa: Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Bashir Ahmad yayi karin haske game da rashin lafiyar shugaba Buhari

Duk Labarai
Tsohon Hadimin shugaban kasa, Bashir Ahmad ya yi karin haske game da rashin lafiyar tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari. Bashir Ahmad yace a yayin da labarai ke ta yawo cewa, Shugaba Buhari bashi da lafiya, ya zama dole su fito su fayyace gaskiya. Yace da gaskene Tsohon shugaban bashi da lafiya yana can kasar ingila yana jinya. Yace suna godiya da nuna damuwa da mutane suka yi kuma suna mai fatan samun sauki.
Saika fice mana daga jam’iyya tun da ka shiga gayyar su Atiku>>Labour Party ga Peter Obi

Saika fice mana daga jam’iyya tun da ka shiga gayyar su Atiku>>Labour Party ga Peter Obi

Duk Labarai
Ɓangaren Julius Abure na Jam’iyyar Labour (LP) ya ba Peter Obi wa’adin sa’o’i 48 ya yi murabus daga jam'iyyar saboda alakarsa da jam'iyyar haɗaka ta ADC da David Mark ke jagoranta. Mai magana da yawun ɓangaren, Obiora Ifoh, a wata sanarwar da ya fitar ya ce jam’iyyar ba za ta yarda Obi ya haɗe da wata jam'iyya ba yayin da yake memba a Labour Party. Sanarwar ta ce jam’iyyar ba ta goyon bayan mutane masu manufofi biyu ko masu yaudara, kuma duk wanda ke son ya goyi bayan jam;iyyar ADC ya yi murabus cikin sa’o’i 48. Ɓabgaren Abure ɗin ta ce waɗanda ke cikin jam'iyyar haɗaka ‘yan siyasa ne masu son dawowa mulki ta kowanne hali.
Sabon Rahoto Da Duminsa:Rashin Lafiyar Shugaba Buhari ta yi tsanani

Sabon Rahoto Da Duminsa:Rashin Lafiyar Shugaba Buhari ta yi tsanani

Duk Labarai
Ƴan Najeriya sun wayi gari da rahotannin da ke cewa an garzaya da tsohon shugaban Najeriyar, Muhamamdu Buhari zuwa wani asibiti a birnin London da ke Burtaniya. An dai kwana biyu ba a ji ɗuriyar tsohon shugaban ba tun bayan komawarsa birnin Kaduna da zaman bayan kwashe kimanin shekaru biyu a mahaifarsa ta Daura bayan saukarsa daga Mulki a ranar 29 ga watan Mayun 2023. BBC ta nemi jin ta bakin Malam Garba Shehu, tsohon maitaimaka wa Muhammadu Buhari a fannin yaɗa labarai. Malam Garba Shehu ya ce Buhari ya tafi Burtaniya ne domin duba lafiyarsa kamar yadda ya saba, amma daga baya sai ya kamu da rashin lafiya. "Ina so in tabbatar muku cewa tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari na rashin lafiya. Yana samun magani a Birtaniya. "Idan kuka tuna, Buhari ya sanar da kowa cewa zai je ...
Azabar da ‘yan Najeriya ke sha a hannun Tinubu, a yanzu suna rokon Shugaba Buhari ya dawo kan mulki>>Inji Rotimi Amaechi

Azabar da ‘yan Najeriya ke sha a hannun Tinubu, a yanzu suna rokon Shugaba Buhari ya dawo kan mulki>>Inji Rotimi Amaechi

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon Ministan sufuri kuma Gwamnan jihar Rivers, Rotimi Amaechi ya bayyana cewa, irin ukubar da 'yan Najeriya ke sha a hannun Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yasa suna rokon tsohon Shugaban kasa, Muhammadu Buhari ya dawo kan mulki. Amaechi ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai a Abuja inda yace Najeriya ta yi lalacewar da ko da an canja gwamnati ba lallai ta dawo daidai ba Yace tsadar rayuwa ta yi yawa, mutane basa iya sayen abinci, komai ya lalace. Amaechi yace y...
A cikin hadakar ‘Yan Adawa na ADC, Peter Obi ne kawai zai iya kayar da Tinubu a zaben shekarar 2027>>Inji A’isha Yesufu

A cikin hadakar ‘Yan Adawa na ADC, Peter Obi ne kawai zai iya kayar da Tinubu a zaben shekarar 2027>>Inji A’isha Yesufu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} 'Yar Fafutuka, A'isha Yesufu ta bayyana cewa, a cikin hadakae 'yan Adawa da aka yi zuwa jam'iyyar ADC, Peter Obi ne kadai zai iya cin zabe a shekarar 2027. A'isha ta bayyana cewa, Jam'iyyu 3 ne ke da jama'ar da babu kamarsu a Najeriya, APC, PDP da kuma Peter Obi. Tace amma APC da PDP duk sun rasa jama'arsu inda tace jama'ar peter Obi ne kadai suka rage. Tace ya ragewa hadakar 'yan Adawa su baiwa Peter Obi takara ko kuma jiki magayi. A'isha Yesufu tace rashin baiwa Peter Obi...