Saturday, December 13
Shadow
Ni ne gatan ‘yan Najeriya, Duk wani da zai zo ya ce muku zau kayar dani zabe a 2027 kada ku saurareshi>>Shugaba Tinubu

Ni ne gatan ‘yan Najeriya, Duk wani da zai zo ya ce muku zau kayar dani zabe a 2027 kada ku saurareshi>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, gwamnatinsa ce gatan 'yan Najeriya inda yace kada su saurari masu cewa zasu kayar dashi zabe a 2027. Shugaban yace 'yan adawar dake hada kai da zummar kayar dashi zabe 'yan gudun hijirar siyasa ne. Shugaban ya bayyana hakane ranar Laraba a yayin ziyarar da ya kai jihar Nasarawa ta kwana daya. Ya yabawa gwamnan jihar, Abdullahi Sule kan aikin da yakewa mutanen jiharsa inda yace zai tallafa masa da dukkan wani aikin ci gaba da zai kawo.
A yau shugaba Tinubu zai sakawa sabbin dokokin Haraji hannu

A yau shugaba Tinubu zai sakawa sabbin dokokin Haraji hannu

Duk Labarai
A yau, Alhamis ne ake sa ran shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai sakawa sabbin kudirin dokokin Haraji hannu a fadarsa dake Abuja. Hakan na kunshene cikin sanarwar da kakakin shugaban kasar, Bayo Onanuga ya fitar. Kudirin dokokin guda 4 ne wanda tuni majalisar tarayya ta amince dasu bayan cece-kuce da suka jawo sosai. Shuwagabannin majalisar tarayya da shuwagabannin kungiyoyin gwamnoni da ministan kudi da sauran manyan ma'aikatan Gwamnati ne zasu shaida wannan lamari a fadar shugaban kasar kamar yanda sanarwar ta tabbatar.
TIRƘASHI: Ba zan goyi bayan Tinubu ba idan ya sauke Shettima – Sheikh Jingir

TIRƘASHI: Ba zan goyi bayan Tinubu ba idan ya sauke Shettima – Sheikh Jingir

Duk Labarai
TIRƘASHI: Ba zan goyi bayan Tinubu ba idan ya sauke Shettima – Sheikh Jingir. Fitaccen Malamin Addinin Musulunci a Nijeriya Sheikh Sani Yahaya Jingir, ya ce ba zai goyi bayan Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu a zaɓen 2027 ba, idan har Tinubu ya sauya mataimakinsa, Kashim Shettima. Jingir ya bayyana cewa matsayar shi ita ce goyon baya ga Tinubu–Shettima ne kawai. Idan Tinubu ya yanke shawarar sauya Shettima da wani daga cikin mataimakinsa.
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana gobe Alhamis, 26 ga Yuni, 2025, a matsayin hutu domin shiga Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447 Hijira.

Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana gobe Alhamis, 26 ga Yuni, 2025, a matsayin hutu domin shiga Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447 Hijira.

Duk Labarai
Gwamnatin Jihar Kano ta ayyana gobe Alhamis, 26 ga Yuni, 2025, a matsayin hutu domin shiga Sabuwar Shekarar Musulunci ta 1447 Hijira. Gwamna Abba Kabir Yusuf ya kuma taya al’ummar Musulmi murna bisa samun damar ganin sabuwar shekarar, wadda ke farawa da watan Muharram – watan farko a kalandar Musulunci ta hijira. Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da Kwamishinan Yada Labarai da Harkokin Cikin Gida, Ibrahim Abdullahi Waiya, ya fitar a yau Laraba. Gwamnan ya yi kira ga al’ummar jihar da kuma Musulmi gaba ɗaya da su yi duba kan ayyukansu na shekarar da ta gabata, tare da amfani da wannan dama domin yin addu’o’i na zaman lafiya, haɗin kai da cigaba a jihar da kuma ƙasa baki ɗaya.
Shugaba Tinubu ya amince da kafa makarantar nakasassu da asibitin kashi a jihar Gombe

Shugaba Tinubu ya amince da kafa makarantar nakasassu da asibitin kashi a jihar Gombe

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya amince da kudirin dokoki 2 na kafa makarantar nakasassu da kuma asibitin kashi a jihar Gombe. Majalisar Dattijai ta jinjinawa shugaban kasan kan wannan yunkuri wanda tace zai habbaka harkar ilimi da kiwon lafiya. Kakakin majalisar Dattijai, Sanata Godswill Akpabio ne ya bayyana haka a yayin zaman majalisar Dattijai na ranar Laraba. Za'a gina makarantar nakasassun ne a karamar hukumar Dukku dake jihar.
Gajartace tawa El-Rufai yawa shiyasa ya ke ta soki burutsu>>Inji Shugaba Tinubu

Gajartace tawa El-Rufai yawa shiyasa ya ke ta soki burutsu>>Inji Shugaba Tinubu

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya bayyana cewa, gajarta ce tawa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai yawa shiyasa yake ta soki burutsu. Ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Bayo Onanuga. El-Rufai a wata hira da aka yi dashi yace a wata kuri'ar jin ra'ayin jama'a da suka gudanar sun gano cewa, Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba zai ci zaben shekarar 2027 ba. Saidai Onanuga yace babbar matsalar El-Rufai shine shi a ko da yaushe yana son ya nuna yafi sauran mutane. Yace El-Rufai bashi da biyayya inda yawa mutane da yawa a baya ciki hadda wansa wanda tsohon soja ne. Yace kuma makaryaci ne sosai wanda ke yin abubuwa yawanci dan kawai amfanin kansa.
A karin farko musulmi ya ci zaben fidda gwani na tsayawa takarar magajin garin Birnin New York na kasar Amurka

A karin farko musulmi ya ci zaben fidda gwani na tsayawa takarar magajin garin Birnin New York na kasar Amurka

Duk Labarai
A karin farko a tarihi, Musulmi me suna Zohran Mamdani ya lashe zaben fidda gwani na tsayawa takarar magajin garin birnin New York City dake kasar Amurka. Zohran ya lashe zabenne a karkashin jam'iyyar Democrats inda ya doke tsohon gwamnan Jihar ta New York, Andrew Cuomo. Zohran dan shekaru 33 ne kuma dan majalisa ne a Queens dake New York din. A yanzu dai zai jira zuwa watan Nuwamba inda za'a gudanar da ainahin zaben dan ganin wanene zai zama magajin garin na Birnin New York City. Saidai tuni yahudawan dake birnin suka ce zasu fice daga birnin sanoda nuna kiyayya ga Zohran. Kuma wasu rahotanni sun bayyana cewa, Zohran yace idan ya zama magajin garin New York City, toh lallai duk sanda Firaiministan Israyla, Benjamin Netanyahu ya shiga birnin zai kamashi.
Karanta jadawalin sabbin Jihohi 31 da majalisar tarayya ke son korkirowa a Najeriya

Karanta jadawalin sabbin Jihohi 31 da majalisar tarayya ke son korkirowa a Najeriya

Duk Labarai
North-Central: Benue Ala (from Benue) Okun, Okura, Confluence (from Kogi) Apa-Agba, Apa (from Benue) Federal Capital Territory (to be a standalone 37th state)North-East: Amana (from Adamawa) Katagum (from Bauchi) Savannah (from Borno) Muri (from Taraba) North-West: New Kaduna, Gurara (from Kaduna) Tiga, Ghari (from Kano) Kainji (from Kebbi) South-East: Etiti (proposed 6th SE state) Adada (from Enugu) Urashi, Orlu, Aba (from South-East region) South-South: Ogoja (from Cross River) Warri (from Delta) Bori (from Rivers) Obolo (from Rivers/Akwa Ibom) South-West: Toru-Ebe (from Delta, Edo, Ondo) Ibadan (from Oyo) Lagoon (from Lagos) Ijebu, Oke-Ogun (from Ogun) Ife-Ijesha (from Oyo and Osun)