Monday, December 22
Shadow

An ramawa Kura Aniyarta: Kalli Yanda kasar Ìràn ta mayar da wani sashe na kasar Israyla kamar Gàzà

Duk Labarai
Shiga Tasharmu ta WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Hotunan sakamakon hare-haren da kasar Ìràn ta kaiwa kasar Israyla a jiya na ramuwar gayya na ci gaba da bayyana inda ake ganin yanda makaman Ìràn din suka yi rugu-rugu da gine-gine da dama a kasar ta Israyla. 'Yan Jarida da yawa sun ce basu taba ganin an yiwa kasar Israyla irin wannan barnar ba a tarihin ta, wasu na cewa gani suke kamar suna Gàzà ne. https://twitter.com/cyber_scrutiny/status/1933642733178040705?t=wg8MlR11w94Ng0RQy6PHiw&s=19 Kasar Israyla dai ta mayar da yankin Gàzà kusan kufai inda ra ruguje gidaje da dama. https://twitter.com/gizzmo1414/status/1933776593039864163?t=f2OSLdbm4bnjyax4s2a7-w&s=19 Bidiyon ya bayyana inda aka ga wasu Falasdiynawa na murnar hare-haren...
Kasar Iran tace yau ma zata sake kai hari

Kasar Iran tace yau ma zata sake kai hari

Duk Labarai
Ku yi shiga tasharmu ta WhatsApp inda muke wallafa labarai da Dumi-Duminsu: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Kasar Iran tace a yau ma zata sake kaiwa kasar Israyla harin da ba'a taba kai irinshi ba a tarihin Duniya. Ta bayyana sunayen wasu manyan mutanen kasar Israyla da ta ce sai ta kaisu lahira kamin ta dakata. Itama dai kasar Israyla wadda itace ta fara kai hare-haren, ta kashewa Iran manyan janarorin sojoji da kuma masana ilimin kimiyyar Nòkìlìyà. Rahoton BBChausa yace jimullar mutanen da Israyla ta kashe a Iran sun haura 70 inda wasu sama da 300 kuma suka jikkata.
Mahàifì Ya Dauŕe Ķaŕamiñ Ďansa Da Añkwa Tare Da Kòna Shi Saboda Yana Zuwa Wajen Mahaifiyarsa Da Ya Sake Ta

Mahàifì Ya Dauŕe Ķaŕamiñ Ďansa Da Añkwa Tare Da Kòna Shi Saboda Yana Zuwa Wajen Mahaifiyarsa Da Ya Sake Ta

Duk Labarai
Mahàifì Ya Dauŕe Ķaŕamiñ Ďansa Da Añkwa Tare Da Kòna Shi Saboda Yana Zuwa Wajen Mahaifiyarsa Da Ya Sake Ta. Wani mutum mai suna Bala, daga karamar hukumar Illela a jihar Sakkwato, ya daure dansa ƙarami tare da azabtar da shi, bisa zargin cewa yaron yana zuwa wajen mahaifiyarsa, wacce ake kyautata zaton cewa sun rabu da Bala tsawon lokaci da ya wuce. Wannan lamari ya jawo babban damuwa da alhini, kasancewar irin wannan danyen aiki ya sabawa doka, hankali, da kuma hakkokin yara da iyaye. Akwai bukatar jami'an tsaro da hukumomin da abin ya shafa su gaggauta daukar matakin kare wannan yaro daga chi gaba da fuskantar irin wannan zalunchi. Dole ne a nemo mafita da maslaha mai dorewa domin inganta rayuwarsa da tabbatar da cewa ya samu kulawa, kariya, da"'yanchin da kowanne yaro ke da...
Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wàdai Ďa Hàrin Isra’ìlà À Jamhuriyar Musulùñci Tà Iŕàñ

Gwamnatin Nijeriya Ta Yi Allah-Wàdai Ďa Hàrin Isra’ìlà À Jamhuriyar Musulùñci Tà Iŕàñ

Duk Labarai
Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta bayyana damuwa matuka kan rikicin da ke kara kamari tsakanin Jamhuriyar Mùšulunci ta Iran da ķàsar Isra’ila, inda ta yi Allah-wadai da harin farko da Iśŕà’ila ta kai kan Iran, wanda ya jefa yankin Gabas ta Tsakiya cikin rikici mai haťsari. Najeriya ta yi kira da a dakatar da harin tare da kira ga bangarorin biyu da su nuna juriya da hakuri don kare zaman lafiya a yankin da ma duniya baki daya. Ta bayyana cewa, ci gaba da mayar da martani tsakanin kasashen biyu zai cigaba da barazana ga rayukan fararen hula da kuma kara tayar da hankalin duniya, ciki har da tabarbarewar tattalin arziki da tsaro. A cikin wata sanarwa da kakakin Ma’aikatar Harkokin Wajen Najeriya, Kimiebi Imomotimi Ebienfa, ya fitar daga birnin Abuja a ranar Asabar 14 ga Yuni, 2025, Najeri...
INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJ’UN: Ango Ya Rasu A Hanyar Zuwa Daurin Auŕensà Sakamakon Hadarin Mota

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJ’UN: Ango Ya Rasu A Hanyar Zuwa Daurin Auŕensà Sakamakon Hadarin Mota

Duk Labarai
INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJ'UN: Ango Ya Rasu A Hanyar Zuwa Daurin Auŕensà Sakamakon Hadarin Mota Allah Ya Yi Wa Haziƙin Matashin Jami'in Ɗansanda Kuma Ango SP Garba Mustapha Rasuwa Akan Hanyarsa Ta Zuwa Ɗaurin Aurensa, Sakamakon Hatsarin Mota Da Ya Rutsa Da Shi A Magamar Gumau, Jihar Bauchi, Yau Asabar. Allah Ya Jikansa Da Rahama! Daga Jamilu Dabawa Ku biyo mu ta shafin mu Na WhatsApp dan samun Labarai da duminsu: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g
Bidiyon yanda Gobara ta tashi a Bene me hawa 67 a Dubai

Bidiyon yanda Gobara ta tashi a Bene me hawa 67 a Dubai

Duk Labarai
Rahotanni daga Dubai na cewa gobara ta tashi a ginin Marina Pinnacle me hawa 67. Lamarin ya farune ranar Juma'a, 13 ga watan Yuli 2025. https://twitter.com/InsighKocovich/status/1933839020800233661?t=EdybIca12OSBfko5Z2T62A&s=19 Akwai mutane 3,820 dake zaune a ginin kuma duka an fitar dasu ba tare da ko da mutum daya ya jikkata ba. Kuma daga baya an yi nasarar kashe wutar.
Ku daina sauraren karairayin kafafen sada zumunta ku goyi bayan shugaba Tinubu>>Wike ya gayawa Mutanen Abuja

Ku daina sauraren karairayin kafafen sada zumunta ku goyi bayan shugaba Tinubu>>Wike ya gayawa Mutanen Abuja

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya, Abuja, Nyesom Wike ya nemi mutanen Abuja da su daina sauraren karairayin da ake musu a kafafen sada zumunta. Hakanan yace su daina sauraren 'yan Adawa wadanda kansu ba a hade yake ba. Ya bayyana hakane a wajan kaddamar da wani titi a Apo. Inda yace a baya karairayi kawai ake musu amma a yanzu gashi ana fada da cikawa. Wike ya jawo hankalinsu da su goyi bayan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu dan shine ya musu aiki na zahiri.
Da Duminsa: Bayan da aka yi Allah wadai da lamarin, Ma’aikatar noma ta Najeriya ta dakatar da Shirin yin Azumi dan neman sa’ar wadatar abinci a Najeriya

Da Duminsa: Bayan da aka yi Allah wadai da lamarin, Ma’aikatar noma ta Najeriya ta dakatar da Shirin yin Azumi dan neman sa’ar wadatar abinci a Najeriya

Duk Labarai
Rahotanni daga ma'aikatar noma ta Najeriya ta sanar da dakatar da shirinta na tursasa ma'aikatan ta yin azumin kwanaki 3 dan neman sa'a wajan wadata Najeriya da abinci. Takardar umarnin daukar azumin ta bayyana inda aka ga cewa an bukaci ma'aikatan hukumar da su tashi da azumi nan da ranar Litinin. Saidai bayan da Allah wadai yayi yawa, ma'aikatar ta noma ta dakatar da wannan shiri inda tace sai abinda hali yayi .
Kalli Hotuna: Ana zargin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya saka Agogon Naira Miliyan dari da Tamanin

Kalli Hotuna: Ana zargin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya saka Agogon Naira Miliyan dari da Tamanin

Duk Labarai
Ana zargin shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da saka Agogon Naira Miliyan 180,000,000. An ga Agogon a hannun shugaban kasar ne a yayin da kwanin Wsan Chess ya kai masa ziyara. An samu wasu suka yi binciken Kwakwaf dan gano kudin Agogon Inda aka ga ana sayar da ita akan dala $114,495 kwatankwacin sama da Naira Miliyan 180 kenan. Wasu dai na ganin ba lallai shugaban kasar ne ya siyasa da kansa ba watakila bashi aka yi kyauta.