Monday, December 22
Shadow
Kalli Bidiyon:Sheikh Lawan Triumph yayi Allah ya isa ga abinda tawagar Sarki Sanusi II suka yi a kofar gidan Aminu Dogo Dantata

Kalli Bidiyon:Sheikh Lawan Triumph yayi Allah ya isa ga abinda tawagar Sarki Sanusi II suka yi a kofar gidan Aminu Dogo Dantata

Duk Labarai
Babban Malamin Addinin Islama, Sheikh Lawan Triumph yayi Allah ya isa kan abinda 'yan Bindiga na tawagar hawan Sallahn Sarkin Kano, Muhammad Sanusi II suka yi a kofar gidan Aminu Dantata. An zargi 'yan bindigar da buga Bindiga a kofar gidan Aminu Dogo Dantata inda aka ji suna cewa ku buga mai ya mutu. Saidai wasu na ganin wannan ba wani Abu bane saboda al'adace wadda kuma ko lokacin tsohon sarki ana yinta. https://www.tiktok.com/@arewaupdatesng/video/7515560323517041925?_t=ZM-8xCFtxmLMEH&_r=1 Sheikh Lawan yayi Allah ya Isa ga wadanda suka saka 'yan Bindigar suka yi wannan abu wanda ya kira da rashin da'a.
Kalli Bidiyo yanda wata baturiya ta lalata Talabijin dinta saboda bata ji dadin harin da Israyla ta kaiwa kasar Ìràn ba

Kalli Bidiyo yanda wata baturiya ta lalata Talabijin dinta saboda bata ji dadin harin da Israyla ta kaiwa kasar Ìràn ba

Duk Labarai
Wata baturiya ta lalata Talabijin dinta saboda bata ji dadin harin da kasar Israyla ta kaiwa kasar Ìràn ba. A wani Bidiyo data wallafa, An ganta tana jefawa Talabijin dinta abubuwa har Talabijin din ta fashe. https://www.tiktok.com/@mommasam/video/7515277840095448362?_t=ZM-8xCEFCwk1Ek&_r=1 A jiya ne dai kasar Israyla ta Afkawa Iran da yaki bisa kokarin hanata mallakar makamin kare dangi wanda tace barazanane ga kasantuwarta. Saidai Iran ta mayar da martani.
Ma’aikatar Noma tace ma’aikatanta su dauki azumin kwana 3 dan yin Addu’a a samu wadataccen Abinci a Najeriya

Ma’aikatar Noma tace ma’aikatanta su dauki azumin kwana 3 dan yin Addu’a a samu wadataccen Abinci a Najeriya

Duk Labarai
Ma'aikatar Noma ta Najeriya ta yi kiran da a dauki Azumi a tsakanin ma'aikatan hukumar dan neman Allah ya wadata kasa da Abinci. Sanarwar hakan na kunshene a cikin sanarwa wadda wakilin ma'aikatar, Adedayo Modupe ya fitar inda yace ana bukatar addu'ar domin taimakawa kokarin Gwamnati na wadata kasa da abinci. Yace ana tsammanin duka ma'aikatan hukumar zasu fara wannan Azumi dan neman taimakon Allah. Sanarwar ta bukaci kowane ma'aikacin hukumar ya dauki azumi ranar Litinin ya je dashi wajan aiki.
Hukumar kula da birnin tarayya Abuja zata sake gina sabuwar Hukumar zabe me zaman kanta INEC, ‘yan Najeriya da yawa sun ce wata hanyar bata kudi ce

Hukumar kula da birnin tarayya Abuja zata sake gina sabuwar Hukumar zabe me zaman kanta INEC, ‘yan Najeriya da yawa sun ce wata hanyar bata kudi ce

Duk Labarai
Hukumar kula da babban birnin tarayya Abuja, FCTA ta sanar da shirin sake gina sabuwar Hukumar zabe me zaman kanta, INEC. Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zai kaddamar da fara ginin na INEC wanda na daga cikin bikin cikarsa shekara 2 akan mulki. Ba dai a bayyana ainahin nawaye kudin da za'a yi amfani dasu wajan sake gina sabuwar hukumar INEC din ba amma an ce zasu kai Biliyoyin Naira. Da aka binciki cewa, me yasa FCTA zata gina INEC saboda lura da INEC hukuma ce me zaman kanta, wata majiya daga hukumar ta FCTA tace ai sune suka gina hukumomi da yawa a Abuja hadda ma majalisar tarayya. Sannan sake ginin bashi da wata alaka da kokarin nuna iko da hukumar ta INEC.
Naira Biliyan N39bn d aka kashe wajan gyaran babban dakin taro na Abuja wanda aka sakawa sunan shugaban Tinubu, kudin zasu iya gina Asibitoci 312 da Ajujuwan makarantu 1,200

Naira Biliyan N39bn d aka kashe wajan gyaran babban dakin taro na Abuja wanda aka sakawa sunan shugaban Tinubu, kudin zasu iya gina Asibitoci 312 da Ajujuwan makarantu 1,200

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya, Abuja ya gyara babban dakin taro na kasa da kasa dake Abuja wanda ya sakawa sunan Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Lamarin ya jawo cece-kuce inda masu suka ke cewa, a zamanin tsohon shugaban kasa janar IBB ne aka gina dakin kuma sunansa ya kamata a saka. Saidai wani abu da ya kara daukar hankula shine maganar kudin da aka kashe wajan gyaran inda Ministan yace sun kashe Naira Biliyan 39 wajan yin wannan gyara. Masu bin diddigi sun ce Naira Biliyan 39 dinnan zata iya gina Asibitoci 312 da Ajujuwan Karatu 1,200. Hakan dai na nuna rashin muhimmanci da shuwagabanni basu baia bukatar talakawa, ko kuma ace rashin saka kudi inda aka fi bukatarsu.
An zargi cewa An fifota baiwa Adam A. Zango kulawa fiye da sauran wadanda suka yi Hadari tare a Asibiti inda aka bar su duk da sun fi shi jin jiki, har daya ta rasu daga ciki

An zargi cewa An fifota baiwa Adam A. Zango kulawa fiye da sauran wadanda suka yi Hadari tare a Asibiti inda aka bar su duk da sun fi shi jin jiki, har daya ta rasu daga ciki

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bayan da kafar Hutudole ta wallafa labarin wata matashiya me suna Natasha wadda ta koka kan yanda mutane ke baiwa Adam A. Zango fifikon Addu'a fiye da sauran wadanda suka yi hadari tare, Wani da yayi ikirarin cewa yana asibitin da aka kai su Adam A. Zango me suna Ibrahim Kalil yace ko a Asibiti haka aka fi baiwa Adam A. Zango fifiko fiye da sauran wadanda suka yi hadarin tare. Ga abinda ya fada kamar haka: "Wallahi gaskiya ta faɗi ko a asibitin da aka kawo su ana zuwa kan Adam Za...
Yawan man fetur da Najeriya ke shigo dashi daga kasashen waje yayi kasa sosai irin wanda ba’a taba gani ba a cikin shekaru 8

Yawan man fetur da Najeriya ke shigo dashi daga kasashen waje yayi kasa sosai irin wanda ba’a taba gani ba a cikin shekaru 8

Duk Labarai
Yawan man fetur din da Najeriya ke shigo dashi daga kasashwn waje yayi kasa sosai ta yanda ba'a taba ganin hakan ba a cikin shekaru 8 da suka gabata. Wannan na da alaka da yanda matatar man fetur ta Dangote ke aiki tukuru wajan tace isashshen man fetur da kuma danne masu yunkurin shigo da man fetur din daga kasashen waje. Rahoton jaridar Bloomberg yace daga watan Janairu na shekarar 2025 zuwa 24 ga watan yawan man fetur din da ake shigowa dashi Najeriya ya bai wuce ganga 110,000 ba a kullun. Wannan shine mafi karancin man fetur da aka shigo dashi Najeriya daga kasashen waje idan aka kwatanta da ganga 200,000 da ake shigowa da ita kullun a shekarar 2017 inda wani lokacin har tana kaiwa ganga 400,000. Rahoton yace matatar Dangote wadda ke da karfin data fi kowace matatar man fetu...
Bidiyo: Babana Tare suka yi hadari da Adam A. Zango amma ba wanda ke maganarsa saikace Adam A. Zango ne kadai mutum>>Inji Wannan matashiyar

Bidiyo: Babana Tare suka yi hadari da Adam A. Zango amma ba wanda ke maganarsa saikace Adam A. Zango ne kadai mutum>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shiga Tasharmu ta WhatsApp: https://whatsapp.com/channel/0029VbA9rBN1SWt61nQZUj1g Wata matashiya me suna natasha ta fito tana sukar mutane da cewa tun bayan da tauraron fina-finan Hausa, Adam A. Zango yayi hadari shi kadai ake magana akansa. Tace akwai sauran mutane da Adam. A. Zango yayi hadasu tare dasu wasu ma sun mutu. Tacw akwai babanta wanda suka yi Hadari tare da Adam A. Zango wanda tace yana can wajan kulawa ta musamman bai ma san halin da yake ciki ba. https://www...
Matan Yarbawa sun yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Alkawarin samar masa da kuri’u Miliyan 1

Matan Yarbawa sun yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Alkawarin samar masa da kuri’u Miliyan 1

Duk Labarai
Wata Kungiyar matan yarbawa a jihar Osun ta yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu Alkawarin kuri'u Miliyan 1 a zaben 2027. Kungiyar tace shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ne zabinta a zaben 2027. Matan ta bakin wakiliyarsu a jihar Osun, Adesola Ayangbil sun bayyana cewa, sun fara yakin neman zabe ga shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu gida'gida kamin zuwa zaben shekarar 2027. Sun bayyana hakane a ofishin yakin neman zaben Tinubu da Shettima. Sun ce sun yaba da shugabancin Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a shekaru 2 da suka gabata.