Thursday, December 18
Shadow
Kungiyar Dattawan Arewa ta gargadi Shugaba Tinubu kan 2027

Kungiyar Dattawan Arewa ta gargadi Shugaba Tinubu kan 2027

Duk Labarai
Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya ta yi kira shugaba Tinubu da manyan muƙarraban gwamnatinsa da su mayar da hankali wajen ganin sun kyautata rayuwar ƴan Najeriya maimakon gangamin yaƙin neman a sake zaɓen Tinubu a 2027, inda a cewar ƙungiyar hakan ya yi wuri. A wata sanarwa da kakakin ƙungiyar na ƙasa, Farfesa Tukur Muhammad-Baba ta taya Musulmi murnanr Babbar Sallah, ƙungiyar ta bayyana rashin jin daɗinta dangane da taɓarɓarewar tsaro da tsadar rayuwa da rashin wutar lantarki da matsalolin lafiya, ilimi da karyewar darajar Naira da tashin farashin kayan abinci. Ƙungiyar ta kuma nuna takaicinta yadda duk da irin waɗannan ƙalubale amma jam'iyyar APC ta fi mayar da hankali kan gangamin yaƙin neman zaɓen Tinubun a 2027. Idan dai ba a manta ba a watan da ya gabata ne dukkani...
Bayani dalla-dalla game da mummunan hàdàrin motar da ya faru da Adam A. Zango da halin da yake ciki a yanzu

Bayani dalla-dalla game da mummunan hàdàrin motar da ya faru da Adam A. Zango da halin da yake ciki a yanzu

Duk Labarai
Jarumi Adam A. Zango Yayi Haɗarin Mota Akan Hanyar Kano Zuwa Kaduna. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Daga Abubakar Shehu Dokoki Fitaccen Jarumin Masana'antar shirya Fina-finai ta Kannywood Adam A. Zango, ya gamu da haɗarin mota akan hanyarsu daga Kaduna Zuwa Kano, wanda hakan ya tada hankalin dayawa daga cikin Masoyansa, dakuma mabiyan Jarumin. Bayyanar saƙon nuna godiya daga Adam A. Zango bisa addu'o'i da ake masa da kuma fatan alkairi, kamar yadda ya bayyana a shafinsa na Facebook, hakan ya sanyaya zuciyar...
Da Duminsa: Mahàrà sun afkawa tawagar motocin Tsohon Shugaban sojojin Najeriya, Janar Buratai sun yi mummunar bàrnà

Da Duminsa: Mahàrà sun afkawa tawagar motocin Tsohon Shugaban sojojin Najeriya, Janar Buratai sun yi mummunar bàrnà

Duk Labarai
Rahotanni da muke samu na cewa, tawagar motocin tsohon shugaban sojojin Najeriya, Janar Tukur Yusuf Buratai ta tsallake rijiya da baya bayan da 'yan Bindiga suka bude mai wuta. Hutudole ya samo cewa, Lamarin ya farune ranar Juma'a watau Ranar babbar Sallah data gabata a jiharsa ta Borno. Ana zargin, Kungiyar mas ikirarin Jìhàdì ta Bòkò Hàràm ce ta kai harin wanda hakan ke kara nuna irin yanda kungiyar ta dawo da karfinta a 'yan Kwanakinnan. Sanata Ali Ndume da ya fito daga jihar ne ya bayyana haka a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Channels TV ranar Lahadi. Yace 'yan Bòkò Hàràm din sun afkawa tawagar Buratai ne da harin kwantan bauna inda suka lalata motoci da dama suka kwashi makamai duk da yake cewa sojojin dake tare da Buratai din sun mayar da martani.
INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Miji Da Matarsa Sun Ŕàsu Sakamakoñ Gobara Ana Gobe Sallah

INNA LILLAHI WA’INNA ILAIHI RAJI’UN: Miji Da Matarsa Sun Ŕàsu Sakamakoñ Gobara Ana Gobe Sallah

Duk Labarai
INNA LILLAHI WA'INNA ILAIHI RAJI'UN: Miji Da Matarsa Sun Ŕàsu Sakamakoñ Gobara Ana Gobe Sallah. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Sadiq da Khadija sun kasance mata da miji wadanda Allah Ya yi musu rasuwa sakamakon gobaraŕ wutàŕ nepa da ta tashi a dakinsu' a garin Alkaleri dake jihar Bauchi da asubahin ranar Alhamis din da ta gabata. Marigayin wanda ya zo gida yin bikin sallah, suna cikin bacci wajen karfe 3 zuwa 4 na asuba wutar nepa ta kama dakinsu, inda gobarar ta faro daga falo daga bisani ta shigo har cikin u...
Mummunar Zanga-zangar kin jinin Korar Baki da shugaba Trump yake yi a kasar Amurka ta barke

Mummunar Zanga-zangar kin jinin Korar Baki da shugaba Trump yake yi a kasar Amurka ta barke

Duk Labarai
Zanga-zangar adawa da korar baki ta barke a kasar Amurka, musamman birnin Los Angeles. Zanga-zangar ta fara ne bayan da hukumar ICE wadda itace ke kula da shige da fici ta kasar ta kama wasu mutane 'yan cirani 118 wanda cikinsu akwai 'yan daba. Zanga-zangar ta barke sosai inda aka rika lalata motoci ana konawa hadda na jami'an tsaro ana yanka musu tayoyin mota. Lamarin ya kazance inda aka fara shiga shagunan mutane ana musu sata. Sannan an lalata gine-ginen Gwamnati. https://twitter.com/nicksortor/status/1931436052415123859?t=GsqUQ-rFdENP8iuJhFIsoQ&s=19 https://twitter.com/nicksortor/status/1931960574801314219?t=UywvL5SCigykvd9TT9zFUA&s=19 Shugaba Trump ya aika da jami'an tsaro da ake kira da National Guard zuwa Birnin na Los Angeles inda ya zargin Gwamna ...
Kwankwaso ya karbi ‘yan APC 1,230 da suka koma jam’iyyar NNPP

Kwankwaso ya karbi ‘yan APC 1,230 da suka koma jam’iyyar NNPP

Duk Labarai
Tsaffin magoya bayan Sanata Abdulrahman Kawu Sumaila, sun koma jam'iyyar NNPP daga APC. Sumaila wanda aka zaba a jam'iyyar NNPC ya watsar da jam'iyyar inda ya koma APC shi da mutanen mazabarsa a watannin da suka gabata. Saidai magoya bayan nasa a yanzu sun barshi inda suka koma jam'iyyar APC bisa jagorancin Jamilu Zamba inda suka ce ya ci amanarsu. Masu komawa NNPP din sun fito daga kananan hukumomin Albasu da Sumaila . Akwai kuma wadanda suka fito daga Bunkure da Tofa da sauransu. Da yake karbarsu a gidansa dake Titin Miler Kano, Kwankwaso ya bayyana cewa ana musu maraba kuma za'a musu adalci a jam'iyyar NNPP.
Shugaba Tinubu zai karrama wasu ‘yan Majalisa a ranar Dimokradiyya

Shugaba Tinubu zai karrama wasu ‘yan Majalisa a ranar Dimokradiyya

Duk Labarai
Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai karrama wasu 'yan majalisar tarayya saboda ranar Dimokradiyya. Tuni gwamnatin tarayya ta sanar da ranar 12 ga watan Yuni a matsayin ranar hutu dan ranar Dimokradiyya. Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zai yi amfani da wannan dama dan karrama wasu sanatoci da 'yan majalisar wakilai. Shugaba Tinubu zai gabatar da jawabi ga zaman 'yan majalisar na hadaka tsakanin 'yan majalisar Wakilai da Sanatoci da misalin karfe 12 na ranar 12 ga watan. Kuma zai yi maganane akan cikar Najeriya shekaru 26 da Dimokradiyya ba tare da yin juyin mulki ba, kamar yanda kakakin majalisar, Akin Rotimi ya bayyanar. Ko da a shekarar 2024 ma dai, shugaba Tinubu ya baiwa kakakin majalisar Dattijai, Godswill Akpabio da takwaransa na majalisar Wakilai, Tajudeen Abbas, ...
Gamayyar su Atiku da El-Rufai watsewa zata yi, ba zasu iya yin nasara akan Tinubu ba>>Inji Tanko Yakasai

Gamayyar su Atiku da El-Rufai watsewa zata yi, ba zasu iya yin nasara akan Tinubu ba>>Inji Tanko Yakasai

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Dattijon jihar Kano, Dr. Tanko Yakasai ya bayyana cewa, gamayyar su Atiku Abubakar, Peter Obi, da Nasir Ahmad El-Rufai ba zasu yi nasara ba akan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu. Ya bayyana hakane a hirar da yayi da 'yan Jarida a Abuja. Yakasai wanda shine shugaban kungiyar magoya bayan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yace babu wanda zai yadda da su Atiku. Yace saboda a shekarun baya an basu dama su gyara Najeriya amma suka kasa. Yace a lokacinsu ne aka kashe dala Biliyan...
Fadan Shugaba Tinubu da Gwamnan Legas: Ji yanda ta kaya

Fadan Shugaba Tinubu da Gwamnan Legas: Ji yanda ta kaya

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Legas na cewa, Fadan shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu da gwamna Legas, Babajide Sonwo Olu ya zo karshe. Gwamnan legas din ya musanta zargin cewa akwai wata rashin Jituwa a tsakaninsa da Tinubu inda yace Tinubu ubane sannan kuma shugabansa ne. Ya bayyana hakane yayin ganawa da manema labarai a Legas din bayan ganawar sirri da suka yi da shugaban kasar Ranar Lahadi inda yace dama can babu wata rashin Jituwa a tsakaninsu. An yi ganawar ne a gidan shugaban kasar dake Ikoyi. An fara zargin akwai wata kullalla tsakanin shugaba Tinubu da Gwamna Sonwo Olu ne bayan da shugaban ya kaddamar da Titin Legas zuwa Calabar amma ba'a ga Sonwo Olu a wajan ba. Sannan a wajan wani taro, shugaban ya gaisar da kowa dake wajan amma bai gaishe da gwamnan Legas din ba.
Ana zargin an baiwa wasu ‘yan Jam’iyyar APC Mukami a hukumar zabe dan su taimakawa Shugaba Tinubu ya ci zaben 2027

Ana zargin an baiwa wasu ‘yan Jam’iyyar APC Mukami a hukumar zabe dan su taimakawa Shugaba Tinubu ya ci zaben 2027

Duk Labarai
Rahotanni na cewa, ana zargin an baiwa wasu 'yan jam'iyyar APC mukami a hukumar zabe me zaman kanta, INEC dan su taimakawa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu yaci zabe. Kungiyar fafutuka dake saka ido kan yanda akw gudanar da Gwamnati me suna SERAP ce ta yi wannan zargi inda tace tana neman shugaban kasar da ya duba wannan zargi da ake idan gaskiyane a cire wadannan mutane. SERAP tace kamata yayi a maye wadannan mutane da 'yan kasa na gari masu kishi wadanda basu da alaka da kowace jam'iyya. Mataimakin Darakta na SERAP, Kolawole Oluwadare ne ya bayyana hakan a sanarwar da ya fitar ranar 7 ga watan Yuni inda yace barin wadannan mutane a cikin INEC zai sa mutuncin da ake ganin hukumar dashi da gaskiya ya zube. Wadanda ake zargin 'yan APC dinne dake aiki a hukumar INEC sune kamar ...