Friday, December 12
Shadow
Kotu Ta Yanke Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Tsawon Shekaru Uku Ga Baturen Zaben Da Ya Yi Magudi Har Ta Kai Ga Akpabio Ya Zama Sanata

Kotu Ta Yanke Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Tsawon Shekaru Uku Ga Baturen Zaben Da Ya Yi Magudi Har Ta Kai Ga Akpabio Ya Zama Sanata

Duk Labarai
Kotu Ta Yanke Hukuncin Zaman Gidan Yari Na Tsawon Shekaru Uku Ga Baturen Zaben Da Ya Yi Magudi Har Ta Kai Ga Akpabio Ya Zama Sanata. Saidai Sanata Godswill Akpabio ya fito ya nesanta kansa da wannan mutumin. Yacw bai taba yi masa aiki ba. Yace labarin da ake yadawa cewa baturen zaben ya taba yi masa aiki ba gaskiya bane an yi ne dan kawai a bata masa suna. Akpabio yace shi wannan baturen zaben har soke masa wasu daga cikin kuri'unsa da yaci yayi. Yanzu ko ya matsayin kujerar Sanata Akpabio?
Bayan Fadi Tashi Na Tsawon Shekara Guda Yana Neman Aikin Gwamnati Ya Ki Samuwa, Daga Karshe Dai Matashin Ya Tattara Kwalin Karatuna A Gefe Ya Kama Kasuwa Afujajan, Inda Yake Siyar Da Katako Da Kusa A Yankin Gabasawa Dake Kano

Bayan Fadi Tashi Na Tsawon Shekara Guda Yana Neman Aikin Gwamnati Ya Ki Samuwa, Daga Karshe Dai Matashin Ya Tattara Kwalin Karatuna A Gefe Ya Kama Kasuwa Afujajan, Inda Yake Siyar Da Katako Da Kusa A Yankin Gabasawa Dake Kano

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Bayan Fadi Tashi Na Tsawon Shekara Guda Yana Neman Aikin Gwamnati Ya Ki Samuwa, Daga Karshe Dai Matashin Ya Tattara Kwalin Karatuna A Gefe Ya Kama Kasuwa Afujajan, Inda Yake Siyar Da Katako Da Kusa A Yankin Gabasawa Dake Kano Wace fata za ku yi masa?
Bankunan Najeriya zasu fara cajin Naira 6 akan kowane sakon balance da suka aikawa mutane daya yau dinnan

Bankunan Najeriya zasu fara cajin Naira 6 akan kowane sakon balance da suka aikawa mutane daya yau dinnan

Duk Labarai
Bankunan Najeriya zasu fara karbar Naira 6 akan kowane sako da suka aikawa Kwastoma daga yau, Ranar Alhamis. Hakan na zuwane bayan da kamfanonin sadarwa a Najeriya suka karawa mutane kudaden kira dana data. Kudin da ake cirewa akan sako an karashi da kaso 50 cikin 100 inda a yanzu ake cajin Naira 6 maimakon Naira 4 a baya. Bankuna da dama sun aikawa kwastomominsu da abokan huldarsu sakonni dan sanar dasu sabon tsarin cajin kudin. Shin haka za'a yi ta kakabawa mutane haraji ba tare da suna magana ba?
Karya Ake Min:Bance Na yi nadamar yin takara da Atiku ba, cewa na yi na gano mutanen mu basa son dan Arewa>>Inji Wanda yawa Atiku takarar mataimakin shugaban kasa Ifeanyi Okowa

Karya Ake Min:Bance Na yi nadamar yin takara da Atiku ba, cewa na yi na gano mutanen mu basa son dan Arewa>>Inji Wanda yawa Atiku takarar mataimakin shugaban kasa Ifeanyi Okowa

Duk Labarai
Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a jam'iyyar PDP, Ifeanyi Okowa wanda ya koma APC yace ba' masa Adalci ba labarin da aka rika yadawa wai yace yayi dana sanin yiwa Atiku takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023. Okowa yace shi bai fadi haka ba, yace abinda ya fada a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV shine, ya lura mutanensa basa son zaben dan Arewa, dan kudu suke son zaba. Yace amma duk da haka bai ki ci gaba da takara da Atiku ba. Okowa ya bayyana hakanne ta bakin tsohon kakakinsa wanda a yanzu shine kakakin gwamnan jihar Delta, Mr Olisa Ifeajika inda yace 'yan jaridar da suka wallafa wancan labarin basu wa Okowa Adalci ba.
Son kai irin na Atiku ne yasa na kusa dashi sai kama gabansu suke suna barinshi>>Wike

Son kai irin na Atiku ne yasa na kusa dashi sai kama gabansu suke suna barinshi>>Wike

Duk Labarai
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike ya bayyana cewa, son kai irin na Atiku Abubakar ne yasa mutanen dake kewaye dashi suke watsewa suna barinshi. Ya bayuana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Lere Olayinka. Wike ya bayar da misalin Ifeanyi Okowa wanda yawa Atiku takarar mataimakin shugaban kasa a zaben 2023 amma yanzu ya koma APC. Sannan Akwai Gbenga Daniel, wanda shine daraktan yakin neman zaben Atiku a shekarar 2019 amma shima ya bar PDP, Hakanan kuma yace akwai su Udom Emmanuel Umo Eno wanda duk suke nesanta kansu da jam'iyyar PDP. Wike yace son kaine irin na Atiku ya jawo hakan.
Kalli Bidiyo: A karin farko tun bayan da aka daura aurensu da A’isha Humaira, Rarara yayi magana

Kalli Bidiyo: A karin farko tun bayan da aka daura aurensu da A’isha Humaira, Rarara yayi magana

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tauraron mawakin siyasa, Dauda Kahutu Rarara ya saki wata sabuwar waka a shafinsa na sada zumunta, karin farko tun bayan daura aurensa da A'isha Humaira. https://www.tiktok.com/@kahuturarara/video/7499222441986657591?_t=ZM-8vz5iH8ce2w&_r=1 Tun bayan da aka daura aurensu a Maiduguri ba'a sake jin duriyar Rarara ba sai da ya saki wannan waka.
Kalli Bidiyo: Gobara a rumbun adana makamai a barikin soji na Giwa da ke Maiduguri ta haifar da fargaba a birnin inda makamai sukai ta fashewa mutane na ta gudun ceton rai

Kalli Bidiyo: Gobara a rumbun adana makamai a barikin soji na Giwa da ke Maiduguri ta haifar da fargaba a birnin inda makamai sukai ta fashewa mutane na ta gudun ceton rai

Duk Labarai
Gobara a rumbun adana makamai a barikin soji na Giwa da ke Maiduguri babban birnin jihar Borno dake arewa maso gabashin Najeriya ta haifar da fargaba a birnin. Ƙarar abubuwa masu fashewa da aka ji a kwaryar Maiduguri sakamakon gobarar cikin dare da aka samu a barikin ya tada hankali, inda wasu rohotanni ke cewa harin Boko Haram ne. https://www.tiktok.com/@officialmannass1/video/7499254467380923653?_t=ZM-8vz4ui4NqsQ&_r=1 To sai dai tuni mataimakin gwamnan jihar Borno Dakta Umar Usman Kadafur ya bukaci mazauna birnin da su kwantar da hankulansu tare da kasance cikin gidajensu, yayin da jami'an tsaro da ƴan kwana kwana ke aikinsu, sakamakon gobarar da ya tabbatar da aukuwar ta. https://www.tiktok.com/@ali.tallafi/video/7499253158410063109?_t=ZM-8vz5Sx2vV4Q&_r=1 htt...
Shin wai me yasa ‘yan kudu suke ta fitowa suna nuna Tinubu suke son ya zama shugaban kasa a 2027 wasu ma har cewa suke basu son dan Arewa amma babu wani babba a Arewa dake mayar da martani?

Shin wai me yasa ‘yan kudu suke ta fitowa suna nuna Tinubu suke son ya zama shugaban kasa a 2027 wasu ma har cewa suke basu son dan Arewa amma babu wani babba a Arewa dake mayar da martani?

Duk Labarai
A 'yan Kwanakinnan mutane da yawa daga yankin kudancin Najeriya sai fitowa suke suna nuna goyon bayansu ga shirin zarcewar shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu a zaben shekarar 2027. Da ga ciki ma wasu na nuna basa son dan Arewa. Na bayabayannan shine wanda Tsohon dan takarar mataimakin shugaban kasa a PDP a shekarar 2023, Ifeanyi Okowa ya fada bayan komawarsa APC. Karara ya fito yace mutanensa dan Arewa ne basa son zaba shiyasa ma bai kawo jiharsa ta Delta ba a wancan karin, yace yana sane ya ki bin abinda mutanensa ke so na ya goyi bayan dan kudu, inda yace a yanzu yayi dana sani. Sai kuma maganar da ake alakantata da Ministan Abuja, Nyesom Wike inda aka ruwaito yace nan da shekarar 2027 yunwar da zata kama 'yan Arewa da kansu zasu rika rokon a basu dubu 2 su zabi APC. Duk da ...