Sunday, April 12
Shadow
Ji yanda Shekarau da wasu ‘yan PDP suka ki kula Atiku yayin da yaje Gaisuwar Dantata a Kano

Ji yanda Shekarau da wasu ‘yan PDP suka ki kula Atiku yayin da yaje Gaisuwar Dantata a Kano

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Tsohon gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau, tare da daukacin shugabannin jam’iyyar PDP a jihar, sun yi watsi da ziyarar da tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar, ya kai ga iyalan marigayi Alhaji Aminu Dantata a ranar Lahadi. THE GUARDIAN ta rawaito cewa Shekarau, wanda mamba ne na kwamitin amintattu na PDP kuma jagoran adawa a Kano, ba a ga fuskar sa ba a cikin tawagar manyan jami’an da suka raka Atiku yayin ziyarar ta’aziyyar da suka kai gidan marigayi Dant...
Za’a kori Peter Obi daga jam’iyyar Labour Party saboda ya shiga hadakar ‘yan Adawa ta kayar da Tinubu

Za’a kori Peter Obi daga jam’iyyar Labour Party saboda ya shiga hadakar ‘yan Adawa ta kayar da Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jam'iyyar Labour party ta sanar da shirinta na korar dan takarar shugaban kasarta, Peter Obi saboda shiga gamayyar 'yan adawa dan ganin an kayar da shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu zabe a 2027. Wakilin jam'iyyar, Abayomi Arabambi ne ya bayyana haka a hirar da aka yi dashi a Channels TV ranar Talata inda yace ci gaba da hadaka da Peter Obi ke yi da 'yan Adawar alhalin yana cewa shi dan Labour Party ne ya sabawa dokar tsarin Mulki kuma ba zasu amince da hakan ba. Yace zasu y...
Hukumar JAMB ta sanya 150 a matsayin mafi karancin makin shiga Jami’a

Hukumar JAMB ta sanya 150 a matsayin mafi karancin makin shiga Jami’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar shirya jarabawar JAMB ta saka makin 150 a matsayin mafi karancin maki na shiga jami'a. Sannan ta saka maki 100 a matsayin maki mafi karanci na shiga kwalejojin kimiyya da fasaha da na Ilimi. Sannan ta saka makin 140 a matsayin mafi karancin makin shiga makarantun koyar da aikin jinya. An amince da wannan maki ne a zama da aka yi tsakanin wakilan shuwagabannin jami'o'in da shugaban hukumar JAMB, Prof. Is-haq Oloyede, a Abuja ranar Talata.
Da Duminsa:Ji yanda shugaba Tinubu ya kira taro a asirce dan samo hanyar da zasu kwace iko da jam’iyyar ADC ta su Atiku

Da Duminsa:Ji yanda shugaba Tinubu ya kira taro a asirce dan samo hanyar da zasu kwace iko da jam’iyyar ADC ta su Atiku

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jam'iyyar ADC sun zargi shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ta shirya taruka a asirce dan samo hanyar da zasu kwace iko da jam'iyyar ADC. Me magana da yawun ADC na riko, Mallam Bolaji Abdullahi ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya fitar ga manema labarai inda yace an kira taron inda wasu na kusa da shugaban kasar na ciki. Ya bayyana cewa wannan ba shine Dimokradiyya ba sannan shiri ne na mayar da Najeriya tsarin jam'iyya daya kadai. Yayi kira ga shugaban...
Kalli Bidiyon: Malaman Darika na sukar Sheikh Lawal Triumph bayan da ya karanto Hadisin dake cewa an samu kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)

Kalli Bidiyon: Malaman Darika na sukar Sheikh Lawal Triumph bayan da ya karanto Hadisin dake cewa an samu kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam)

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Malaman Darika da yawa ne suke sukar malam Lawal Triumph bayan da ya karanto Adisin dake cewa an samu Kwarkwata akan Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malaman darikar dai sun bayyana wannan da cewa cin fuska ne da rashin ganin darajar Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam). Sannan sun ce Ko da an ruwaito wannan Hadisi bai kamata a rika karantashi ba dan bai dace da Annabi(Sallallahu Alaihi wasallam) ba. https://www.tiktok.com/@suleimansheikhgambosufi3/video/7523719765496...
A lokacin Buhari ne duk Najeriya ta susuce, saboda rufa-rufa aka rika yi, abinda ya kamata a yi sai a kauda kai, amma Tinubu ya zo gyara barnar da Buhari ya tafka ne>>Inji Dauda Kahutu Rarara

A lokacin Buhari ne duk Najeriya ta susuce, saboda rufa-rufa aka rika yi, abinda ya kamata a yi sai a kauda kai, amma Tinubu ya zo gyara barnar da Buhari ya tafka ne>>Inji Dauda Kahutu Rarara

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"transform":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Tauraron mawakin siyasa, Dauda kahutu Rarara ya bayyana cewa, A lokacin mulkin tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari, An tafka kuskure. Yace amma shi Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zo gyaran kuskuren da aka tafka ne. Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a kafar DLCHausa. Yace a lokacin Buhari rufa-rufa aka rika yi ta yanda ga abinda ya kamata a rika yi amma sai a barshi a kauda kai, yace amma shi Tinubi dan keke da keke ne.
Da Duminsa: Makiya na shirin kifar da Gwamnatina>>Shugaba Tinubu

Da Duminsa: Makiya na shirin kifar da Gwamnatina>>Shugaba Tinubu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya koka da cewa, makiya nason kifar da Gwamnatinsa. Shugaban ya bayyana hakane ta bakin kakakinsa, Bayo Onanuga inda yace Dama tun kamin shugaban ya karbi Mulki, Sarki Sanusi II ya fada cewa Gyare-Gyaren Tinubu ba zasu zo da sauki ba. Onanuga yace amma duk da masaniyar wannan, Makiya na kokarin kifar da gwamnatin Tinubu wadda ke kokarin gyara kasarnan.
Babu Inda hadakar ‘yan Adawa ta su Atiku zata je>>Inji Umar Tanko Yakasai

Babu Inda hadakar ‘yan Adawa ta su Atiku zata je>>Inji Umar Tanko Yakasai

Duk Labarai
Shugaban wata kungiyar dakewa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu kamfe, TSG Dr. Umar Tanko Yakasai yace babu inda hadakar 'yan Adawa su Atiku zata je. Ya bayyana hakane a Abuja inda yace ba zasu yi nasara ba saboda membobin dake cikin jam'iyyar sun samu dama a baya amma basu gyara Najeriya ba. Yace 'yan Najeriya ba zasu amince da hadakar 'yan Adawar ba saboda sune suka yi wadaka da kudin gyaran wutar Lantarki da suka kai Dala Biliyan 16 da sauran wadaka da aka yi da kudin 'yan Najeriya. Yace shi kuma shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ya zo ya gyara barnar da PDP ta yi ne.
‘Yan PDP din Gombe sun koma ADC inda suka nuna goyon baya ga Atiku

‘Yan PDP din Gombe sun koma ADC inda suka nuna goyon baya ga Atiku

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} 'Yan PDP na jihar Gombe sun koma jam'iyyar ADC. Hakanan sun bayyana cewa tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar zasu zaba a zaben 2027 inda har suka kai masa ziyara. Atiku ya bayyana jin dadinsa da hakan inda yace zai yaki magudin zabe a shekarar 2027.
Da Duminsa: Gwamnati ta kayyade shekaru 16 a matsayin mafi karanci na shiga Jami’a

Da Duminsa: Gwamnati ta kayyade shekaru 16 a matsayin mafi karanci na shiga Jami’a

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Gwamnatin tarayya tace shekaru 16 ne mafi karanci na shiga jami'a. Hakan ya fito ne daga bakin Ministan Ilimi, Tunji Alausa. Ya bayyana hakanne a Abuja wajan taron karawa juna sani na hukumar JAMB. A shekarar 2024 dai, Tsohon Ministan Ilimin, Tahir Muhammad ya saka shekaru 18 a matsayin shekaru mafi karanci na shiga jami'ar. Saidai bayan nada Tunji Alausa, ya canja zuwa shekaru 16.