Thursday, May 7
Shadow

Kalli Bidiyon: Aure nake so kuma wallahi ba da wasa nake ba, duk me sona da gaske yamin magana>>Inji Fatima

Tauraruwar Tiktok me suna Fatima ta bayyana cewa aure take son yi.

Ta bayyana hakane a shafinta ta Tiktok a Bidiyon guda biyu data yi inda a na farko tace aure take so.

Daga baya kuma ta sake fitowa ta jaddada bukatarta.

Tace duk me sonta ya mata DM, inda ta kara da cewa, a garin Kaduna take.

https://www.tiktok.com/@khadeejamuhammed8/video/7627679047144705300?_r=1&_t=ZS-95TIWzXn8fQ
Karanta Wannan  Kalli Bidiyon yanda hàtsànìyà ta kaure a majalisa aka so a baiwa Hammata Iska saboda gayyatar gwamnan CBN saboda batan Naira Triliyan 11>>Wasu 'yan majalisar sun yadda a gayyaceshi inda wasu suka ce basu yadda ba

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *