Thursday, May 7
Shadow
Amnesty ta buƙaci kotu ta janye umarnin kamo Hamdiyya

Amnesty ta buƙaci kotu ta janye umarnin kamo Hamdiyya

Duk Labarai
Ƙungiyar Amnesty International ta bayyana rashin jin daɗinta kan bayar da umarnin kama Hamdiyya Sidi Sharif da wata kotun Majistare da ke jihar Sokoto ta bayar. A ranar 10 ga watan Yuli ce wata kotun majistare da ke zamanta a Wurno a yankin Gwiwa ta bayar da umarnin kamo mata Hamdiyya saboda matashiyar ba ta samun damar halartar zaman kotun ba a ranar 9 ga watan Yulin. A wata sanarwa da Amnesty ta fitar, ta bayyana cewa Hamdiyya ba ta samu zuwa kotun ba ne saboda "ba ta jin daɗi." "Muna kira da a janye wannan umarnin na a kama ta har sai an kammala sauraron buƙatar gudanar da shari'ar ba tare da ta bayana ba wanda lauyoyinta suka shigar." Hamdiyya na fuskantar shari'a ne daga gwamnatin jihar Sokoto bisa zarginta "amfani da munaman kalamai da tunzura jama'a" kan gwamnatin na jih...
INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

INEC ta ce za ta buɗe shafin intanet domin rajistar sababbin jam’iyyu

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A Najeriya, hukumar zaɓe mai zaman kanta, INEC, ta ce nan ba da jimawa ba za ta buɗe wani shafin da zai bai wa ƙungiyoyin da ke neman zama jam'iyyu damar bayyana aniyarsu gare ta. Hakan na cikin matakan da hukumar ke bi domin rajistar sabbin jam'iyyu gabanin babban zaɓen ƙasar na 2027. Tuni dai wasu ƙungiyoyin da suka riga suka miƙa wa hukumar buƙatarsu a rubuce suka zargi INEC ɗin da yi masu zagon ƙasa ta hanyar jan ƙafa wajen yi musu rajista, zargin da hukumar ta musanta...
Ji bayani dalla-dalla game da kamun da jami’an tsaro sukawa Dan Bello

Ji bayani dalla-dalla game da kamun da jami’an tsaro sukawa Dan Bello

Duk Labarai
Yadda aka kama Ɗan Bello tare da sakin sa a filin jirgin sama na Kano. {"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Jami'an tsaro sun kama shahararren ɗan gwagwarmayar shugabanci na gaskiya a kafafen sada zumunta, Bello Habib Galadanci, wanda aka fi sani da Dan Bello, bayan isowarsa Nijeriya a yau Asabar a Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano (MAKIA) da ke Kano. Ganau sun ce wani rukuni na jami’an tsaro ne su ka yi wa Dan Bello tara-tara sannan su ka tafi da shi. LEADERSHIP ta rawaito cewa sai dai bayan ƴan mintu...
Da Duminsa: Ji yanda Tsaffin shuwagabannin Najeriya, Buhari da Abdulsalam ke can kwance a Asibitin kasar Ingila Magashiyan ba lafiya, An bayyana irin rashin lafiyar dake damun Buhari

Da Duminsa: Ji yanda Tsaffin shuwagabannin Najeriya, Buhari da Abdulsalam ke can kwance a Asibitin kasar Ingila Magashiyan ba lafiya, An bayyana irin rashin lafiyar dake damun Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{"square_fit":1},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":true,"containsFTESticker":false} Rahotanni sun bayyana cewa, tsaffin shuwagabannin Najeriya, Muhammadu Buhari da Abdulsalam Abubakar na can kwance a Asibitin kasar Ingila ba lafiya. Rahotan yace rashin lafiyar tasu ta yi tsanani sosai, kamar yanda wata majiya ta bayyanawa kafar Sahara reporters. Rahoton wanda yace wata majiya daga fadar shugaban kasa tace akwai yiyuwar tsaffin shuwagabannin kasar suna kan gargarar mutuwa ne. Saidai ba'a bayyana wane irin ciwo ne ke damunsu ba. Rahoton ...
Da Duminsa: Sanata Ireti Kingibe me wakiltar Abuja ta bar Jam’iyyar Labour Party zuwa ADC

Da Duminsa: Sanata Ireti Kingibe me wakiltar Abuja ta bar Jam’iyyar Labour Party zuwa ADC

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Labarai da duminsu daga Abuja na cewa, sanata me wakiltar Abujan, Ireti Kingibe ta bar jam'iyyar Labour Party zuwa ADC. Da take magana da manema labarai jim kadan bayan wani taro, Sanata Kingibe tace yanzu ita ta bar Labour Party zata koma jam'iyyar hadakar 'yan Adawa ta ADC. Tace zuwa yanzu bata karbi katin shiga jam'iyyar ADC ba amma maganar gaskiya ita 'yar Jam'iyyar ce.
Karya ake min ban soki Tinubu kan dakatarwar da yawa Gwamnan Rivers ba>>Kashim Shettima

Karya ake min ban soki Tinubu kan dakatarwar da yawa Gwamnan Rivers ba>>Kashim Shettima

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya bayyana cewa labarin da ake yadawa dake cewa wai ya soki shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu ba gaskiya bane. Ya bayyana hakane ta bakin me magana da yawunsa, Mr Stanley Nkwocha. Yace jawabin da Kashim yayi, yana maganane akan tsigeshi a matsayin Gwamnane da Tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan ya so yi. Kuma yace yayi bayanin ne dan yabawa Adoke. Yace shi kuma gwamnan Rivers, Simi Fubara ba tsigeshi aka yi ba, dakatarwa c...
Kakakin Tsohon Shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya fadi karairayin da yayi dan ya kare Buhari

Kakakin Tsohon Shugaban kasa, Malam Garba Shehu ya fadi karairayin da yayi dan ya kare Buhari

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} A wani littafi da ya wallafa, wanda aka ƙaddamar a ranar Talata, mai taken 'According to the President: Lessons from a Presidential Spokesperson’s Experience', Garba Shehu, kakakin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, ya ce labarin shigar ɓeraye cikin fadar shugabanm ƙasa, Vila, ba gaskiya ba ne. A cewar Garba Shehu, an ƙiƙiri labarin ne don kauda hankalin ƴan ƙasa daga rashin lafiyar Buhari a wancan lokaci.
An kama Mabarata 210 a Abuja

An kama Mabarata 210 a Abuja

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Hukumar dake kula da birnin tarayya, Abuja, FCTA tace ta kama akalla mabarata 210 bisa zargin aikata laifuka. Wakiliyar hukumar, Gloria Onwuka ta tabbatar da hakaninda tace 80 daga cikin wadanda aka kama maza ne, 72 kananan yara sai 58 kuma mata ne. Tace saboda korafin yawaitar aikata laifuka ne yasa aka kama mabaratan. Tace wasu ma dauko hayar yara suke ba tare da sanin iyayensu ba suna bara dasu. Tace akwai matar da suka kama wadda tace tana da kansar mama amma da ...
Kalli Hoton Shugaban Kamfanin hada-hadar kudi na Opay

Kalli Hoton Shugaban Kamfanin hada-hadar kudi na Opay

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Shugaban kamfanin Opay da ake amfani dashi ana turawa da karbar kudi da sauran hada-hadar kudi kenan dan asalin kasar China me suna, Zhou Yahui. A shekarar 2013 aka fara bude Opay a Najeriya da sunan PayCom. Daga baya aka canja mai sunan Opay
Su Atiku, Peter, Obi da Amaechi na jam’iyyar ADC sun sakawa takardar Alkawari hannu cewa duk wanda yayi nasarar lashe zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar zasu mara mai baya

Su Atiku, Peter, Obi da Amaechi na jam’iyyar ADC sun sakawa takardar Alkawari hannu cewa duk wanda yayi nasarar lashe zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar zasu mara mai baya

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":["local"],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rahotanni daga jam'iyyar ADC na cewa, manyan 'yan Adawa da suka hadu a jam'iyyar sun sakawa takardar Alkawari hannu cewa kowanene a cikinsu yayi nasarar lashe zaben fidda gwani na tsayawa takarar shugaban kasa a jam'iyyar zasu mara masa baya. Daya daga cikinsu, Rotimi Amaechi ne ya bayyana haka a ganawar da yayi da jaridar Leadership. Ya bayyana cewa amma sai idan an yi gaskiya wajan gudanar da zaben fidda gwanin ba'a yi magudi ba. Saidai me magana da yawun jam'iyyar A...