Wednesday, January 14
Shadow
Kalli yanda wani Alaramma ya koma Fasto

Kalli yanda wani Alaramma ya koma Fasto

Duk Labarai
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Wannan wani tsohon Alaramma ne da yace a yanzu ya zama Fasto. Ya bayyana cewa shekaru sama da 20 da suka gabata shi Musulmi ne amma yanzu ya koma Fasto. https://twitter.com/myk_da_preacher/status/2003777914119311599?t=k4pm2mffFJtV2976g5oi6Q&s=19
Kalli Bidiyon: Bayan da ya cewa Mabiyansa Gobe, Kirsimeti za’a tashi Qiyama suka sayar da kadarorinsu, Faston nan na qasar Ghana ya siyo sabuwar mota kirar Mercedes Benz 2025 akan Dala $89,000

Kalli Bidiyon: Bayan da ya cewa Mabiyansa Gobe, Kirsimeti za’a tashi Qiyama suka sayar da kadarorinsu, Faston nan na qasar Ghana ya siyo sabuwar mota kirar Mercedes Benz 2025 akan Dala $89,000

Duk Labarai
Faston nan na Qasar Ghana da yace ranar Kirsimeti Qiyama zata tashi. Kuma mabiyansa da suka yadda dashi suka sayar da kadarorin su. A yanzu an ganshi ya siyo sabuwar motar Mercedes Benz 2025 akan kudi Dala $89,000. https://twitter.com/withAlvin__/status/2003763243916136450?t=xrI1dNHzTUIhknCSuEAzAg&s=19
A binciken da take yiwa tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami, EFCC tace ta gano Malamin ya saiwa ‘ya’yansa gidajen Sama da Naira Biliyan 4

A binciken da take yiwa tsohon Ministan shari’a Abubakar Malami, EFCC tace ta gano Malamin ya saiwa ‘ya’yansa gidajen Sama da Naira Biliyan 4

Duk Labarai
Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC ta bayyana cewa, ta gano tsohon Ministan shari'a yana da kadarori daban-daban har guda 41 da darajarsu ta kai ta Naira Biliyan 212. EFCC ta kuma shigar da sabuwar kara inda take tuhumar Malami da dansa, Abdulaziz Malami da laifuka 16 da suka hada da karkatar da kudaden Gwamnati. Kadarorin da Gwamnatin ta gano a garuruwan Kebbi,Kano da Abuja suke. ga wasu daga cikinsu hakamr haka: Rayhaan University and EducationRayhaan University Permanent Site: N56,000,000,000.00 Rayhaan University Temporary Site: N37,800,000,000.00 Rayhaan University Third Site: N2,450,000,000.00 Rayhaan University Vice Chancellor House: N490,000,000.00 Rayhaan Model Academy: N11,200,000,000.00 Rayhaan Primary and Secondary Sc...
Kalli Bidiyon: Mu muna neman Ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam kuma ko wanda ba Musulmi ba sai sun amfana da cetonsa>>Inji Malam a matsayin martani ga Dr. Hussain Kano

Kalli Bidiyon: Mu muna neman Ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam kuma ko wanda ba Musulmi ba sai sun amfana da cetonsa>>Inji Malam a matsayin martani ga Dr. Hussain Kano

Duk Labarai
Malam ya mayarwa da Dr. Hussain Kano Martani kan kalaman da yayi cewa baya son Allah ya kaishi matsayin da sai ya nemi ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) ranar Tashin Qiyama. Malam yace ceto kala'kala ne kuma ko wadanda ba musulmai ba, zasu amfana da ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malam yace kuma su suna neman ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). Malam ya kara da cewa kuma Dr. Hussain Kano ba malami bane. https://www.tiktok.com/@izzalatul.bidia/video/7587135415870573844?_t=ZS-92UJi7QZfHc&_r=1
Kalli Bidiyon: Mu da kuke Zhaghi wallahi ‘yan Aljannah ne>>Inji Sumih Baby wadda Soja Boy yayi wakar Bàdàlà da ita

Kalli Bidiyon: Mu da kuke Zhaghi wallahi ‘yan Aljannah ne>>Inji Sumih Baby wadda Soja Boy yayi wakar Bàdàlà da ita

Duk Labarai
Sumih Baby wadda Soja Boy yayi wakar badala da ita yana rungumarta ta fito ta bayyana cewa, masu Zhaghin ta da yi mata ba'a su sani ita 'yar Aljannah ce. Ta bayyana hakane cikin zagi da fushi kan masu nuna mata Bidiyon wakar da Soja boy yake rungumarta. Ta sha cewa ita fa ta tuba amma mutane basa dena zaginta. https://www.tiktok.com/@sumihbaby4/video/7587182323200724244?_t=ZS-92UCaHugs8u&_r=1
Kalli Bidiyon: Matashin nan na Kano da ya fito ya nuna bacin ransa bayan ya kai Mahaifiyarsa Asibiti amma babu gado ya fito ya baiwa Gwamnan Kano Hakuri

Kalli Bidiyon: Matashin nan na Kano da ya fito ya nuna bacin ransa bayan ya kai Mahaifiyarsa Asibiti amma babu gado ya fito ya baiwa Gwamnan Kano Hakuri

Duk Labarai
Matashi na jihar Kano da ya nuna bacin ransa bayan da ya kai mahaifiyarsa Asibiti a Kanon amma ya iske ba Gado ya fito ya bayar da Hakuri. Matashin yace shi ba dan siyasa bane kuma yana baiwa gwamnan Kano Hakuri kuma bai yi dan ya zagi kowa ba. Yace duk ma wanda ya ji Haushi saboda maganar tasa yana bashi Hakuri. https://www.tiktok.com/@aliban80/video/7587158910537125128?_t=ZS-92UA4wnp3Nw&_r=1
Kalli Bidiyon: Yanda Tankar Dakon man fetur ta yi ta ho mu gama da tawagar motocin kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio

Kalli Bidiyon: Yanda Tankar Dakon man fetur ta yi ta ho mu gama da tawagar motocin kakakin majalisar Dattijai Godswill Akpabio

Duk Labarai
Kakakin Majalisar Dattijai, Godswill Akpabio ya bayyana cewa tankar dakon man fetur ta yi taho mu gama da daya daga cikin motocin dake tawagarsa. Lamarin ya farune a Ibadan jihar Oyo ranar Lahadi, kamar yanda Akpabio ya sanar a zaman majalisar. Yace daya daga cikin 'yansandan dake masa rakiya, Ibrahim Hussain ya rigamu gidan gaskiya kuma har an binneshi. https://twitter.com/Onsogbu/status/2003590433721798994?t=qqOwu52roVLBzeGd6Ll2GQ&s=19
Kalli Bidiyon: Malamin Addinin Islama, Bayerabe, Ahlussunah yace Bikin Eyo Festival na Al’adun Yarbawa da shugaba Tinubu ya halarta shirkane

Kalli Bidiyon: Malamin Addinin Islama, Bayerabe, Ahlussunah yace Bikin Eyo Festival na Al’adun Yarbawa da shugaba Tinubu ya halarta shirkane

Duk Labarai
Wani malamin addinin Islama Bayerabe, Ahlussunah me suna Shaykh AbdulHakīm AbdurRaheem Al Kutubi ya bayyana cewa Bikin Eyo Festival na al'adun Yarbawa da shugaba Tinubu da matarsa Remi suka halarta shirkane. Malamin yace musulmi bai kamata ya halacci wannan bikin ba. https://twitter.com/muslimsconnect0/status/2003552885582496245?t=D6G9iUxD3vBN12lu-rFBNg&s=19 Shugaba Tinubu bayan ya je Legas inda yake hutun Kirsimeti acan an ganshi a wajan Bikin Eyo Festival inda aka ganshi suna rawa shi da matarsa Remi. Hutudole ya fahimci cewa, wannan bikin ana yinshi ne dan girmama wasu manyan mutane a kabilar yarbawa da suka mutu wanda har bauta musu ana yi, da kuma girmama masu sarautun gargajiya.