Nima Sanata Natasha Akpoti ta taba min sharrin wai naso yin lalata da ita amma na yi maganinta>>Inji Tsohon hadimin shugaban kasa, Reno Omokri
{"remix_data":[],"remix_entry_point":"challenges","source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false}
Tsohon hadimin shugaban kasa a zamanin mulkin tsohon ahugaban kasa, Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya tabbatar da cewa, Sanata Natasha Akpoti ta taba masa kazafin cewa yana son yin lalata da ita.
Yace akwai wata kawar Sanata Natasha Akpoti wadda taso ya nemeta ya kiya.
Yace daga nan ne kawai sai ya ji Natasha Akpoti wadda a wancan karin ba sanata bace tace wai ya nemi yin lalata da ita a ranar da tsohon shugaban kasar Kenya, Uhuru Kenyatta ya kawo ziyara Na3.
Yace abin mamaki ...








