Wednesday, February 11
Shadow

Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya soki kasashen Larabawa saboda karrama Shugaban kasar Amurka Donald Trump yayin da akewa Falasdiynawa Kìsàn Kiyashi

Babban malamin Addinin Islama, Sheikh Dr. Ahmad Gumi ya soki kasashen Larabawa inda ya kirasu da munafukai saboda yanda suka tarbi shugaban kasar Amurka, Donald Trump suka bashi kudade na fitar hankali dan ya je ya zuba jari a kasarsa.

Kasashen da Trump ya je sune Saudiyya, Qatar, da UAE.

Sheikh Gumi yace wannan kudade da suka baiwa Amurka, kamar sun baiwa Israela ne yace dan ba zaka raba Israela da Amurka ba.

Yace malaman kuma da suka yi shiru to suna da raunin Imanine.

Karanta Wannan  Ma'aikatan Najeriya na buƙatar ƙarin mafi ƙarancin albashi daga naira 70,000

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *