Thursday, January 15
Shadow
Kalli Bidiyon Allah Sarki: Shekara daya kenan da daukar Bidiyon a yayin da ake taya tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari murnar cika shekaru 82 a Duniya

Kalli Bidiyon Allah Sarki: Shekara daya kenan da daukar Bidiyon a yayin da ake taya tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari murnar cika shekaru 82 a Duniya

Duk Labarai
Wannan Bidiyon yanda aka taya tsohon shugaban kasa, Marigayi Muhammadu Buhari kenan murnar cika shekaru 82 a Duniya shekarar data gabata. Hadimin shugaban kasar, Bashir Ahmad ne ya bayyana haka inda yace a wancan lokacin babu wanda yayi tunanun shugaba Buhari zai rasu. https://www.tiktok.com/@bashirahmaad/video/7584973051096337682?_t=ZS-92Jsp2ZjZPk&_r=1
Kalli Bidiyo: Masu mana sharrin zhaghin Sahabbai su kuma Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) suke zagi>>Inji Sheikh Zakzaky

Kalli Bidiyo: Masu mana sharrin zhaghin Sahabbai su kuma Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) suke zagi>>Inji Sheikh Zakzaky

Duk Labarai
Sheikh Ibrahim Zakzaky ya bayyana cewa, masu musu sharrin suna zagin Sahabbai su kuma Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) suke zagi. Ya bayyana cewa to a tsakanin su wa yafi girman laifi? Ya kuma nemi ma a kawo masa inda suke zagin sahabban. https://www.tiktok.com/@real_dadson/video/7584598762299952405?_t=ZS-92Jp3GlB68n&_r=1
Kalli Bidiyon: Toh Kiristoci ‘yan uwana, da kuke ganin America na sonku gashinan ta saka dokar hana ‘yan Najeriya zuwa kasar ta amma bata ware Kiristoci ba>>Inji ‘Yar Tanko

Kalli Bidiyon: Toh Kiristoci ‘yan uwana, da kuke ganin America na sonku gashinan ta saka dokar hana ‘yan Najeriya zuwa kasar ta amma bata ware Kiristoci ba>>Inji ‘Yar Tanko

Duk Labarai
Wata Kirista me suna 'yar Tanko ta bayyanawa Kiristocin Najeriya cewa ya kamata su shiga Taitayinsu. Ta bayyana hakane a wani Bidiyo inda take martani ga dokar hana shiga Amurkar da aka kakabawa 'yan Najeriya, tace gashinan da aka tashi saka wannan doka ba'a ware Kiristoci ba. Tace dan haka yaudarar kaine tunanin Amurka tana son Kiristoci. https://www.tiktok.com/@yartanko/video/7584973349965663504?_t=ZS-92JmDZDrYMj&_r=1
Allah Sarki, Kalli Bidiyon cikin sheshshekar kuka Sumy Baby da a baya suka yi waka da Soja Boya yana Rhùngùmàrta tace dan Allah mutane su daina zhaghin ta akan wannan Bidiyon haka, isa bata so

Allah Sarki, Kalli Bidiyon cikin sheshshekar kuka Sumy Baby da a baya suka yi waka da Soja Boya yana Rhùngùmàrta tace dan Allah mutane su daina zhaghin ta akan wannan Bidiyon haka, isa bata so

Duk Labarai
Sumy Baby wadda suka yi Bidiyon waka ita da Soja Boy aka gansu yana rungumar ta tace dan Allah mutane su daina zaginta akan lamarin domin ta tuba. Cikin kuka ta bayyana a wani Bidiyo tana fadar cewa, aiki ne ta yi ya biya ta ba wani abu mummuna aka ga suna yi ba. Tace abin yayi yawa irin zagin da ake mata aka Bidiyon. Ko da dai Dr. Hussain Kano yayi amfani da wannan Bidiyon wajan mayar mata da martani bayan da ta sokeshi kan kalamansa na cewa baya son shiga Aljannah da ceton Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam). https://www.tiktok.com/@sumihbaby4/video/7584764606816455957?_t=ZS-92JkcdS9kHJ&_r=1
Kalli Bidiyon yanda Tshàgyèràn Dhàjì suka tare hanyar Gegu zuwa Abaji, wani Direba wajan kokarin juya motarsa ta Wuntsila

Kalli Bidiyon yanda Tshàgyèràn Dhàjì suka tare hanyar Gegu zuwa Abaji, wani Direba wajan kokarin juya motarsa ta Wuntsila

Duk Labarai
Wannan Bidiyon wani dire ba da ya nuna yanda suka rika yin baya da motocinsu ne a hanyar Gegu Zuwa Abaji. Direban ya bayyana takaici kan cewa ga su da yawa amma sun kasa komai saidai su tsere. Ya kuma nuna wata Motar data wuntsila a kokarin juyawa ta tsere daga wajan barayin dajin. https://www.tiktok.com/@yayajidankawu/video/7584969880730930453?_t=ZS-92JjlLeqbvk&_r=1
Kalli Bidiyon: Kalar Gaisawar da shugaba Traore yayi da Wakilan Najeriya da suka je bashi hakuri ta dauki hankula

Kalli Bidiyon: Kalar Gaisawar da shugaba Traore yayi da Wakilan Najeriya da suka je bashi hakuri ta dauki hankula

Duk Labarai
A jiyane wakilan Gwamnatin Najeriyar suka je kasar Burkina Faso dan baiwa shugaba Ibrahim Traore Hakuri kan jirgin Najeriya da ya shiga kasar da sojoji 11 ba tare da izini ba. Kalar Gaisuwar da suka yi da shugaba Traore ta dauki hankula sosai. Saidai wasu 'yan Najeriya sun rika mamakin wai hakuri kawai kasar ta Burkina Faso ke son Najeriya ta bata kamin a saki sojojin. A jiyan dai an saki sojojin na Najeriya bayan ziyarar wakilan Najeriyar. Wani abu da ya kara daukar hankalin mutane shine yanda wakilan suka shaidawa Gwamnatin kasar Burkina Faso cewa kalamai marasa dadi da wasu 'yan Najeriya suka rika fadi akan kasar Burkina Faso ba da yawun Gwamnati bane. https://www.tiktok.com/@livenewsafricamedia/video/7584915107885452558?_t=ZS-92JiX2eTWfB&_r=1 https://twitter.c...
Kalli Bidiyon Gwanin Ban tausai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta fashe da kuka yayin da take bayar da labarin irin wahalar data sha a gidan tsohon mijinta kamin su rabu

Kalli Bidiyon Gwanin Ban tausai: Tauraruwar fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta fashe da kuka yayin da take bayar da labarin irin wahalar data sha a gidan tsohon mijinta kamin su rabu

Duk Labarai
Tauraruwar Fina-finan Hausa, Samha M. Inuwa ta bayar da labarin irin wahalar data sha a gidan mijinta kamin su rabu. Samha ta bayyana hakane a wani Tiktok live da aka yi da ita. Tace fada suka yi da Budurwar mijinta kuma mijin nata ya goyi bayan Budurwarsa ya juya mata baya a matsayin matarsa. https://www.tiktok.com/@a_e_s28/video/7584430583263104276?_t=ZS-92JCSPDgPwn&_r=1 https://www.tiktok.com/@a_e_s28/video/7584883908110535957?_t=ZS-92JCvo7fOZE&_r=1
Buhari har yayi Mulkinsa ya gama bai kama kowa ba, kuma baisa a kama kowa ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad

Buhari har yayi Mulkinsa ya gama bai kama kowa ba, kuma baisa a kama kowa ba>>Inji Tsohon Hadimin shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad

Duk Labarai
Tsohon Hadimin Shugaban kasa, Malam Bashir Ahmad ya bayyana cewa Marigayi tsohon shugaban kasa, Muhammadu Buhari bai kama kowa ba kuma bai sa a kama kowa ba har yayi mulkinsa ya gama. Ya bayyana hakane a martanin da yakewa Dawisu, Watau Salihu Tanko Yakasai da yace Buhari ya kamashi. Bashir yace idan dai Dawisu zai ce an kamashi a zamanin Mulkin Buhari zai yadda amma maganar cewa Buhari yasa an kamashi ba gaskiya bane. https://twitter.com/BashirAhmaad/status/2001370109445562762?t=pvR-855gABYzJoFn1hwUeA&s=19