Sunday, December 21
Shadow
Rainin Wayo Ne Ma Hadiza Gabon Ta Ce Kada Mata Su Shigo Harkar Fim, Saboda Masana’antar Fim Ta Yi Mata Komai A Rayuwa, Kuma Daga Kan Irinsu Ne Aka Fara Jawowa Masana’antar Fim Zagi A Gari, Cewar Zaharaddeen Sani

Rainin Wayo Ne Ma Hadiza Gabon Ta Ce Kada Mata Su Shigo Harkar Fim, Saboda Masana’antar Fim Ta Yi Mata Komai A Rayuwa, Kuma Daga Kan Irinsu Ne Aka Fara Jawowa Masana’antar Fim Zagi A Gari, Cewar Zaharaddeen Sani

Hadiza Gabon, Kannywood
{"remix_data":[],"source_tags":[],"origin":"unknown","total_draw_time":0,"total_draw_actions":0,"layers_used":0,"brushes_used":0,"photos_added":0,"total_editor_actions":{},"tools_used":{},"is_sticker":false,"edited_since_last_sticker_save":false,"containsFTESticker":false} Rainin Wayo Ne Ma Hadiza Gabon Ta Ce Kada Mata Su Shigo Harkar Fim, Saboda Masana'antar Fim Ta Yi Mata Komai A Rayuwa, Kuma Daga Kan Irinsu Ne Aka Fara Jawowa Masana'antar Fim Zagi A Gari, Cewar Zaharaddeen Sani
DARASI: Shekararsa 116 Amma Babu Gigin Tsufa A Tattare Da Shi Saboda Kullum Yana Cikin Lazimi Da Ibada

DARASI: Shekararsa 116 Amma Babu Gigin Tsufa A Tattare Da Shi Saboda Kullum Yana Cikin Lazimi Da Ibada

Abin Mamaki
Idan ka kiyaye Allah a lokacin ƙuruciya sai Ya kiyayeka a lokacin tsufa! Na samu ganawa da Baba Malam mai shekaru dari da sha shida (116) mazaunin unguwar Tudun Murtala dake karamar hukumar Nassarawa a jihar Kano. Ba gigi ko firgicin tsufa a tare da shi, kullum yana cikin lazumi da Ibadar Allah. Allah ya ƙarawa Malam lafiya ya ja ƙwana da albarka. Daga Mustapha Dan Magyazo
Kalli bidiyo: Daliba a jami’ar FUD, dake jihar Jigawa da ta yi cikin shege, ta haihu, ta jefo jaririn da ta haifa daga saman bene

Kalli bidiyo: Daliba a jami’ar FUD, dake jihar Jigawa da ta yi cikin shege, ta haihu, ta jefo jaririn da ta haifa daga saman bene

Abin Mamaki
Wata daliba a jami'ar tarayya ta FUD dake Dutse a jihar Jigawa wadda ta yi cikin shege, ta haihu, a kokarinta na boye dan, ta jefo jaririn da ta haifa daga sama. Lamarin ya dauki hankula inda akaita mata Allah wadai. Bidiyon faruwar lamarin ya watsu sosai a shafukan sada zuminta inda aka ga wasu na kokarin daukar jaririn da aka jefoshi daga sama. https://twitter.com/Maxajee/status/1800235143371583952?t=3CGYOgPBd-_Dbeh6ZN4duQ&s=19 Daga karshe dai, An ga cewa, an kama dalibar data aikata wannan danyen aiki. https://twitter.com/jesuispope/status/1800279994733641950?t=PntT6-RC_XOWfe4Bsi0Msw&s=19 Lamarin yin cikin shege a makarantu, musamman jami'o'i abin dake faruwane a Najeriya, saidai yanda wannan yazo ya baiwa mutane mamaki
Kalli Hotunan jami’an tsaron dake samar da tsaro a Dakin Ka’aba wanda suka jawo cece-kuce

Kalli Hotunan jami’an tsaron dake samar da tsaro a Dakin Ka’aba wanda suka jawo cece-kuce

Hajjin Bana
Shafin Haramain dake wallafa bayanai akan yanda akw gudanar da dakin ka'aba dake kasar Saudiyya ya wallafa hotunan jami'n tsaron dake samar da tsaro ga dakin da mahajjata. Saidai hakan ya jawo cece-kuce. Wasu na ganin cewa, bai kamata a saka jami'an tsaro a wajan dauke da makamai ba dan kada a firgita mahajjata. https://twitter.com/insharifain/status/1800411801257140586?t=6-1YdPPB03RQA5kZPu7-nw&s=19 Wasu kuwa cewa suke kamata yayi a kai jami'an tsaron su taimakawa Falasdinawa

Sunaye masu dadi na maza da mata

Duk Labarai
Bari mu fara da sunayen mata: Bilkisu Badiya Basma Balaraba Binta Safara'u Sadiya Sailuba Salamatu Safiya Sakina Siyama Sa'adatu Sahara Rashida Rumasa'u Rabi'atu Ramla Rahanatu Ramatu A'isha Amina Adama Aina'u Asia Faiza Fadila Fauziyya Hauwa Hannatu Hanifa Hablatu Hadiza Jamila Kamila Khadija Khausar Maryam Marfu'a Maimuna Madina Nafisa Nana Nusaiba wasila Zainab Zahara'u Ga kuma Sunayen Maza masu dadi: Aminu Abubakar Ali Ashiru Asiru Abdulrahman Abdullahi Abdulbaqi Abdulhamid Abdulkarim Abdulkadir Bashir Buhari Bala Bukkar Biliya Dahiru Fahad Falalu Faizu Garba Gali Habibu ...

Sunayen soyayya na mata

Soyayya
Ga sunayen soyayya na mata kamar haka: Honey Girly Sweetheart Sexy Choco Princess Lovely 'Yar Yarinya Me kyau Tawan Me sona Matata Budurwata Kayan Marmarina Me haske The one and only Sarauniya Gimbiya Alawata Ice cream Burger Gurasa Colour TV Masoyiyata Kin Hadu Likita Farin cikina. Sikarina Sugar Zuma Softy Lollipop Sinadarina Zuciyata Numfashi Rabin Rai Madubi Gilashina Harshe Yawuna Kece Uwar 'yayana Shokin dina Makunnina
Yanzu-Yanzu:EFCC ta kafa kwamiti dan binciken tsohon gwamnan jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Yanzu-Yanzu:EFCC ta kafa kwamiti dan binciken tsohon gwamnan jihar Kaduna malam Nasiru Ahmad El-Rufai

Kaduna, Siyasa
Hukumar yaki da rashawa da cin hanci, EFCC ta kafa wani kwamiti na musamman dan binciken zargin da akewa tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru Ahmad El-Rufai kan satar Naira Biliyan 423. Za'a binciki tsohon gwamnan ne tare da wasu manyan da suka yi aiki tare da shi a gwamnatinsa. Nan gaba kadan ake sa ran EFCC din zasu gayyaci El-Rufai dan binciken sa. Hukumar ta EFCC tace sun karbi korafi dake bukatar a bincike tsohon gwamnan na jihar Kaduna. za a bincike gwamnan ne tare da sauran mukarrabansa da suka yi aiki tare dashi tsakanin shekarau takwas daya yi akan karagar mulki. Cikin wadanda za a bincika hadda ma'aikatan KADRIS KADRA amma banda injiniya Amina jafar Ladan wadda aikin wata daya kacal tayi.
Da Ɗuminsa: Ba Za Mu Tafi Yajin aiki ba – NLC ta bayyana

Da Ɗuminsa: Ba Za Mu Tafi Yajin aiki ba – NLC ta bayyana

Siyasa
Shugaban kungiyar kwadago ta Najeriya (NLC), Joe Ajaero, ya bayyana cewa kungiyoyin kwadago ba za su tafi yajin aiki a ranar Talata ba, dangane da sabon takaddamar mafi karancin albashi da gwamnati ke fuskanta. Da yake bayar da dalilin daukar matakin, Ajaero ya ce har yanzu ma’aikata ba za su tafi yajin aikin ba saboda a halin yanzu alkaluman na kan teburin shugaban kasa Bola Tinubu kuma ana sa ran za a mayar da martani. Majiyar Jaridar Dimokuraɗiyya ta ruwaito shugaban NLC ya bayyana hakan ne yayin da yake magana a ranar Litinin a taron kungiyar kwadago ta duniya da ke gudana a birnin Geneva na kasar Switzerland. Yayin da yake buga misalan gwamnatocin da suka gabata, Ajaero ya ce har yanzu akwai yuwuwar Shugaban kasa ya kara adadin da ake so a gabansa. Sai dai ya yi kira ga Gw...