Saturday, December 6
Shadow
Da Dumisa: Dangote zai fara hako danyen ma Fetur

Da Dumisa: Dangote zai fara hako danyen ma Fetur

Duk Labarai
Rahotanni daga S&P Global sun ce Attajirin Najeriya, Aliko Dangote zai fara hako danyen man Fetur. Rahotan yace Dangote ya ari wasu rijiyoyin mai da ake kira da 71 da 72 wanda kamin karshe shekarar da muke ciki zasu fara hakar danyen man fetur din. Rahoton yace Rijiyoyin man zasu rika samar da ganga 40,000 ne a kowace rana. Wannan ci gaba karine kan matatar man fetur da yanzu haka Dangote ke da ita.
Kalli Bidiyo: Binciken da nayi akan Addinin Musulunci ne yasa na gano shine Addinin Gaskiya kuma na Musulunta>>Inji Wannan Inyamurar data Karbi Musulunci

Kalli Bidiyo: Binciken da nayi akan Addinin Musulunci ne yasa na gano shine Addinin Gaskiya kuma na Musulunta>>Inji Wannan Inyamurar data Karbi Musulunci

Duk Labarai
Wata Inyamura data bar Kiristanci zuwa Addinin Musulunci ta bayyana cewa bincikene ya kaita ga gane cewa Addinin Musulunci shine addinin Gaskiya. Ta bayyana hakane a wani Bidiyo data wallafa ind aka ganta tana cewa, Data yi bincike akan Yahudanci ta gane cewa su basa son A shiga addinin su, wanda aka haifa a cikin Addinin shine kadai Bayahude na gaskiya. Sannan tace a Kiristanci kuma akwai abubuwan rudarwa da yawa inda tace data yi bincike akan addinin musulunci ne ta samu nutsuwa ta kuma karbi Musulunci. https://www.tiktok.com/@thatigbomuslim/video/7565518157373394198?_t=ZS-90v4gwD5XAf&_r=1
Subhanallahi: Kalli Bidiyon yanda wata Budurwa ta fito tana fadar munanan kalamai na zargi akan Abba El-Mustapha, da yawa na kiran cewa ya kamata ya kamata

Subhanallahi: Kalli Bidiyon yanda wata Budurwa ta fito tana fadar munanan kalamai na zargi akan Abba El-Mustapha, da yawa na kiran cewa ya kamata ya kamata

Duk Labarai
Wata budurwa ta fito ta bayyana kalamai na zargi ga Shugaban Hukumar tace fina-finai na Kano, Malam Abba El-Mustapha. Ta yi wannan bayanine a wani Tiktok Live da ya watsu sosai a kafafen sada zumunta wanda wata me ammafani da sunan @Ummadaboibrahim0 a Tiktok a shirya, sannan wata me amfani da sunan @matandanaljannah ta yada inda take cewa lokacin suna yara, wai Abban ya yi yunkurin neman yayarta da lalata. Matashiyar dai a cewarta, tace Banda sun sha Sunnah da Abba ya lalatasu ita da yayar tata. Da yawa sun rika kira da cewa, Abba ya kamata ya kuma hukuntata saboda wadannan munanan zarge-zargen data yi masa. https://www.tiktok.com/@matandanaljanna/video/7565998277246700811?_t=ZS-90v0pz0IC1I&_r=1 Wannan kalamai zargi ne akan Abba El-Mustapha wanda matashiyar ta yi amfa...
Kalli Bidiyon: Duk wanda zai aureni dole ya hada da kawata ya aura, in ba haka ba ban yadda ba>>Inji Wannan matashiyar

Kalli Bidiyon: Duk wanda zai aureni dole ya hada da kawata ya aura, in ba haka ba ban yadda ba>>Inji Wannan matashiyar

Duk Labarai
Wata matashiya ta bayyana cewa, duk wanda zai aureta dolene ya hada da kawarta ya aura. Yace dalili kuwa shine sun san juna kuma zasu zauna lafiya. tace har ma kwanna a gado daya lokaci guda zasu iyayi. Tace kuma hakan zai taimaka wajan rage yawan matan da ake dasu inda tace mata sun yi yawa. https://twitter.com/moe4dem/status/1982720088030769521?t=RtRdan6ESwO7T7z4TTGqyA&s=19
Karanta Jadawalin Jihohin da mata suka fi yawan Haihuwa a Najeriya

Karanta Jadawalin Jihohin da mata suka fi yawan Haihuwa a Najeriya

Duk Labarai
Wadannan sune jihohin da mata suka fi yawan Haihuwa a Najeriya. Rahoton ya nuna yawan 'ya'yan da kowace mace take haihuwa a kowace jiha. Yobe: 7.52. ⁠Jigawa: 6.93. ⁠Kebbi: 6.64. ⁠Borno: 6.55. ⁠Zamfara: 6.36. ⁠Bauchi: 6.27. ⁠Kano: 5.88. ⁠Katsina: 5.79. ⁠Kaduna: 5.610. ⁠Gombe: 5.5 Hakanan ga Jihohin da suka fi kowace jiha rashin Haihuwa. Hakanan suma an bayyana yawan 'ya'yan da kowace mace take haihuwa a jihohin. 1. Rivers: 2.92. ⁠Cross River: 3.03. ⁠Ondo: 3.14. ⁠FCT: 3.25. ⁠Lagos: 3.26. ⁠Akwa Ibom: 3.37. ⁠Osun: 3.38. ⁠Oyo: 3.39. ⁠Edo: 3.310. ⁠Benue: 3.5
Abin yabi Jikinta: Maryam Yahya ta sake sakin sabbin Hotuna da Bidiyo babu rigar Mahmah duk da cece-kuce da mutane ke yi akan hakan

Abin yabi Jikinta: Maryam Yahya ta sake sakin sabbin Hotuna da Bidiyo babu rigar Mahmah duk da cece-kuce da mutane ke yi akan hakan

Duk Labarai
Tauraruwar fina-finan Hausa, Maryam Yahya na ci gaba da daukar Hankula bayan da take ci gaba da sakin hotuna da Bidiyon ta babu rigar mama. A baya dai ta rika shan suka duk da wasu na yabawa. Hakanan a wannan karin ba wasu sun yaba inda wasu suka ci gaba da jawo hankalinta ta daina. Kalli Bidiyon anan
Kalli Bidiyo; Saheer Abdul yayi karin haske kan labaran da ake yadawa cewa yana da mata 7

Kalli Bidiyo; Saheer Abdul yayi karin haske kan labaran da ake yadawa cewa yana da mata 7

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Saheer Abdul yayi karin haske kan labaran da ake yadawa cewa yana da mata 7. Ya yi bayanin ne a hirar da Tauraruwar fina-finan Hausa, Hadiza Gabon ta yi dashi a shirinta na Gabon Show dake YouTube. Saheer yace shima haka ya ji wannan magana. Yace amma ba gaskiya bane. https://www.tiktok.com/@hadiza.gabon.tv/video/7565603415259155719?_t=ZS-90tsRoeXYIr&_r=1
Shugaban kasar Kamaru me shekaru 92 Paul Biya ya sake lashe zaben shugaban kasa a karo na 8

Shugaban kasar Kamaru me shekaru 92 Paul Biya ya sake lashe zaben shugaban kasa a karo na 8

Duk Labarai
Shugaban ƙasar Kamaru mai shekara 92 a duniya ya sake lashe zaɓen shugaban ƙasar a karo na takwas, bayan da Majalisar Kundin Tsarin Mulkin ƙasar ta ayyana shi a matsayin wanda ya lashe zaɓen na ranar 12 ga watan Oktoba. Biya ya lashe zaɓen ne bayan ya samu kashi 53.66% na ƙuri'un da aka kaɗa, yayin da babban abokin hamayyarsa Issa Tchiroma Bakary ya zo na biyu da kashi 35.19%, kamar yadda Majalisar ta bayyana. "Paul Biya ya zama zaɓaɓɓen shugaban ƙasa, bayan ya samu mafi yawa na ƙuri'un da aka kaɗa," in ji Clement Aatanga, shugaban Majalisar Kundin Tsarin Mulki ta ƙasar. Kashi 57.76% ne na waɗanda suka cancanci kaɗa ƙuri'a suka fita domin yin zaɓen, inda kashi 42.24% suka ƙaurace.