Saturday, December 6
Shadow
A bayyana mana sunayen Maqiya Dimokradiyya da suka so yiwa Gwamnatin Tinubu juhyin Mulki>>Mahdi Shehu ya roki Gwamnatin Tarayya

A bayyana mana sunayen Maqiya Dimokradiyya da suka so yiwa Gwamnatin Tinubu juhyin Mulki>>Mahdi Shehu ya roki Gwamnatin Tarayya

Duk Labarai
Dan Gwagwarmaya, Mahdi Shehu ya bayyana cewa, 'yan Najeriya suna nema kuma suna da 'yancin a sanar dasu sunayen sojojin da suka shirya yiwa Gwamnatin Tinubu juyin Mulki. Ya bayyana hakane a shafinsa na X inda yace sati uku kenan ana ta rade-radin cewa an yi yunkurin yiwa shugaban kasa, Bola Ahmad Tinubu juyin Mulki. Yace magana dai tun ana jita-jita har ta zama gaskiya inda yace ya kamata a daina boye-boye a fito a gayawa 'yan Najeriya su waye suka shirya wannan juyin Mulki?
Ji yanda magidanci ya fashe da kuka a Asibiti bayan da matarsa ta haifi ‘yan Shida rigis a lokaci guda

Ji yanda magidanci ya fashe da kuka a Asibiti bayan da matarsa ta haifi ‘yan Shida rigis a lokaci guda

Duk Labarai
Wani magidanci dake tsakanin shekaru 30 ya fashe da kuka bayan da matarsa ta haifi 'yan 6. Bidiyon lamarin ya watsu a kafafen sada zumunta inda akai ta zazzafar muhawara akai. Mutumin ya tsaya kan matarsa inda ya rika fadin lallai kina da karfin hali da kika iya haifar 'yan shida. Rahotanni sun ce mutumin na tunanin kudin kula da yaran ne shiyasa shi kuka. !An dai ga Ma'aikaciyar jinya tana bashi baki kan lamarin.
Sabon Umarni: Daga yanzu duk sojan da aka kai daji ya tabbata ya shekye akalla guda daya kamin ya dawo, idan kuwa ka dawo baka sheke ko guda ba aikinka bai cika ba>>Inji Shugaban Sojoji Janar Christopher Musa

Sabon Umarni: Daga yanzu duk sojan da aka kai daji ya tabbata ya shekye akalla guda daya kamin ya dawo, idan kuwa ka dawo baka sheke ko guda ba aikinka bai cika ba>>Inji Shugaban Sojoji Janar Christopher Musa

Duk Labarai
Shugaban tsaro, Janar Christopher Musa ya baiwa jami'an tsaron sabon Umarni inda yace duk sojan da aka kai daji ba zai rika wuce shekara 2 ba za'a canja masa wajan aiki. Ya bayyana hakane a yayin da ya kaiwa sojojin ziyara. Yace kuma duk sojan da aka kai yaki da B0K0 Hàràm ya tabbata ta Kqshe akalla guda daya. Yace idan aka aika soja daji ya koma bai kashe ko da B0k0 Hàràm guda ba to lallai aikinsa bai cika ba. https://twitter.com/DejiAdesogan/status/1980287403668431098?t=cAQNQk9fgmhODjgBTn3XOg&s=19 Sannan yace sojojin su daina zama suna jiran sai an kawo musu hari su mayar da martani, su rika fita suma suna farautar abokan gaba.
Wata Sabuwa: Abin Sheikh Maqari ya fara yawa, yanzu ya wuce cewa Hadisai na taba mutuncin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ya fara cewa Har ayoyin Qur’ani na taba janabin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Wata Sabuwa: Abin Sheikh Maqari ya fara yawa, yanzu ya wuce cewa Hadisai na taba mutuncin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) Ya fara cewa Har ayoyin Qur’ani na taba janabin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam)>>Inji Sheikh Lawal Triumph

Duk Labarai
Malam Lawal Triumph ya mayarwa da Sheikh Ibrahim Maqari da martanin cewa, yanzu ya wuce cewa, Hadisai na taba Janabin Annabi(Sallallahu Alaihi Wasallam) yanzu yana cewa har Ayoyin Qur'ani suna taba mutuncin Annabi. Malam Lawal ya saka muryar Sheikh Ibrahim Maqari inda yake cewa, Sayyidna Umar(RA) yana dukan wani saboda yana yawan karanta Abasa watawallah. Saurari martanin anan: https://www.tiktok.com/@alkeeblahtv/video/7563306173932539144?_t=ZS-90jCtXhsiVl&_r=1
An takewa Maiwushirya hakkinsa da aka tursasa masa sai ya auri ‘YarGuda>>Inji Gfresh Al-amin

An takewa Maiwushirya hakkinsa da aka tursasa masa sai ya auri ‘YarGuda>>Inji Gfresh Al-amin

Duk Labarai
Tauraron Tiktok, Gfresh Al-amin ya bayyana cewa, an takewa Maiwushirya hakkinsa da aka tursasa masa sai ya auri 'YarGuda da suke Bidiyo tare. Kotu dai ta baiwa Maiwushirya da 'YarGuda damar su yi aure inda tace idan hakan ya tabbata ba za'a dauresu ba. Gfresh Al-amin a cikin Bidiyon da ya sai ta shafinsa na Tiktok yace to kenan duk sauran mutane dake fim da mata sai ace sai sun auresu. https://www.tiktok.com/@gfreshfanpage/video/7563446093678218514?_t=ZS-90j7jprxrl3&_r=1
Lauya da ya halarci zaman Kotun inda aka yi shari’ar Maiwushirya da ‘YarGuda yace kotun ba tursasa musu aure ta yi ba, sune suka ce suna son yin aure shine kotu tace to tunda hakane ta yafe musu laifin da suka yi

Lauya da ya halarci zaman Kotun inda aka yi shari’ar Maiwushirya da ‘YarGuda yace kotun ba tursasa musu aure ta yi ba, sune suka ce suna son yin aure shine kotu tace to tunda hakane ta yafe musu laifin da suka yi

Duk Labarai
Wani lauya da ya halarci zaman shari'ar Maiwushirya da 'YarGuda yace ba kotu ce ta tilasta musu yin aure ba. Yace sune da kansu suka ce suna son auren juna dan haka kotu tace tunda hakane ta yafe musu laifin da suka aikata. Kalli Jawabinsa a kasa:. https://www.tiktok.com/@barristernurafuntua/video/7563390138827541780?_t=ZS-90ib3xSYy6T&_r=1
Duk da abinda nake yi ake zhaghina da zan fito ince zan yi aure mata sai na ture>>Inji Shahararren me wakar Bhatsaa>>Soja Boy

Duk da abinda nake yi ake zhaghina da zan fito ince zan yi aure mata sai na ture>>Inji Shahararren me wakar Bhatsaa>>Soja Boy

Duk Labarai
Tauraron me wakokin batsa da 'yan mata tsirara-tsirara, Soja Boy ya bayyana cewa duk da zagin da ake masa kan wakokinsa, da zai fito yace zai yi aure mata sai ya ture. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi ta kai tsaye a Tiktok inda aka tambayeshi ko ya zai so matar da zai aura ta amince ya ci gaba da abinda yake yi? Yace ko da bai samu matar aure ba anan Najeriya, zai iya zuwa kasashen Turawa ya yi aure. Amma yace anan ma duk da zagin da ake masa idan ya fito neman aure yasan mata sai ya ture.