Saturday, December 6
Shadow
Duk da abinda nake yi ake zhaghina da zan fito ince zan yi aure mata sai na ture>>Inji Shahararren me wakar Bhatsaa>>Soja Boy

Duk da abinda nake yi ake zhaghina da zan fito ince zan yi aure mata sai na ture>>Inji Shahararren me wakar Bhatsaa>>Soja Boy

Duk Labarai
Tauraron me wakokin batsa da 'yan mata tsirara-tsirara, Soja Boy ya bayyana cewa duk da zagin da ake masa kan wakokinsa, da zai fito yace zai yi aure mata sai ya ture. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi ta kai tsaye a Tiktok inda aka tambayeshi ko ya zai so matar da zai aura ta amince ya ci gaba da abinda yake yi? Yace ko da bai samu matar aure ba anan Najeriya, zai iya zuwa kasashen Turawa ya yi aure. Amma yace anan ma duk da zagin da ake masa idan ya fito neman aure yasan mata sai ya ture.
Kalli Bidiyo: Bayan zaman da muka yi da majalisar Shura, ‘Yan Jarida sun gaya min cewa Wallahi basu yi tsammanin zan iya kare kaina ba>>Inji Malam Lawal Triumph

Kalli Bidiyo: Bayan zaman da muka yi da majalisar Shura, ‘Yan Jarida sun gaya min cewa Wallahi basu yi tsammanin zan iya kare kaina ba>>Inji Malam Lawal Triumph

Duk Labarai
Malamin Addinin Islama, Malam Lawal Triumph ya bayyana cewa, 'yan jaridar da suka halarci wajan zaman majalisar shura sun bayyana cewa an aika su ne su cimma wata manufa. Yace sun gaya masa cewa wallahi ko kusa basu yi tsammanin zai iya kare kansa kan kalaman da yayi ba. Malam ya bayyana hakane a yayin da ya ci gaba da wa'azi bayan ya kare kansa a gaban majalisar Shura. https://www.tiktok.com/@zaidou1taza/video/7563395668383976760?_t=ZS-90iU0L8CIkb&_r=1
Kotu Ta ce a daura auren Maiwushirya da ‘yarGuda nan da kwanaki 60

Kotu Ta ce a daura auren Maiwushirya da ‘yarGuda nan da kwanaki 60

Duk Labarai
Rahotanni daga jihar Kano na cewa kotu ta bayar da umarnin a daura auren Maiwushirya da Habashiya 'yar guda nan da kwanaki 60. Mai Shari'a Halima Wali ce ta yi wannna hukunci bayan samunsu da laifin yada Bidiyon badala. Saidai 'yar Guda tace idan ba Maiwushirya na da gidan kansa ba, ba zata aureshi ba. Tuni dai Rahotanni suka ce an bude asusun neman taimako dan daura musu auren
Subhanallahi: Tauraruwar Tiktok Habiba Dorayi na shan ruwan Allah Wadai saboda sabon Bidiyon bhatsaa da ta yi

Subhanallahi: Tauraruwar Tiktok Habiba Dorayi na shan ruwan Allah Wadai saboda sabon Bidiyon bhatsaa da ta yi

Duk Labarai
Tauraruwar Tiktok Habiba Dorayi na shan tofin Allah tsine da Allah wadai saboda Bidiyon da ta yi tana rike da nonuwanta tana kalaman batsa. Ta yi Bidiyon ne a wani Tiktok live da suka yi ita da kawarta. Tace Nonuwanta suna da nama sosai inda tace lokacin da aka kaita Budurwa gidan Mijinta, bai iya tabawa ba, yana tabawa tana jin zafi. Wadannan kalamai nata sun jawo Muhawara da Allah wadai. https://www.tiktok.com/@zaima_wan/video/7563277148627258644?_t=ZS-90iD4rcfc5x&_r=1
Kungiyar Kwadago, NLC tace ta baiwa Gwamnatin Tarayya Sati 4 ta daidaita da Kungiyar malaman jami’a ta ASUU ko duka ma’aikatan Najeriya su tsunduma yajin aiki

Kungiyar Kwadago, NLC tace ta baiwa Gwamnatin Tarayya Sati 4 ta daidaita da Kungiyar malaman jami’a ta ASUU ko duka ma’aikatan Najeriya su tsunduma yajin aiki

Duk Labarai
Kungiyar Kwadago ta kasa, NLC ta gargadi Gwamnatin tarayya da cewa, ta basu sati 4 su daidaita da kungiyar malaman jami'a ta ASUU. Kungiyar tace idan kuwa ba'a samu daidaiton ba to suma zasu tsunduma yajin aiki su taya kungiyar ASUU din. Shugaban kungiyar NLC, Joe Ajaero ne ya bayyana haka ga manema labarai a Abuja inda yace kuma suna Allah wadai da kin biyan ma'aikatan ASUU din albashi saboda su shiga yajin aiki. Yace ba zasu kara bari a wulakanta wata kungiyar Kwadago ba suna gani.
Yawaitar rashin Aure na karuwa ne saboda mata suna yadda maza na Aikata Alfasha dasu>>Inji Dan majalisar jihar Nasarawa High Chief Otaru Douglas

Yawaitar rashin Aure na karuwa ne saboda mata suna yadda maza na Aikata Alfasha dasu>>Inji Dan majalisar jihar Nasarawa High Chief Otaru Douglas

Duk Labarai
Dan majalisa daga jihar Nasarawa, High Chief Otaru Douglas ya bayyana cewa ana samun yawaitar rashin aurene saboda mata na yadda suna baiwa maza damar su aikata Alfasha dasu. Yace da matan zasu rika kin yadda ana aikata Alfasha dasu, da mazan sun rika aure. Ya bayyana hakane a shafinsa na Facebook ranar 20 ga watan October.
Kalli Bidiyon yanda Magidanci ya hau saman katanga a Katsina yaki saukowa saboda bayan da surukansa suka je har gidansa suka tafi da matarsa

Kalli Bidiyon yanda Magidanci ya hau saman katanga a Katsina yaki saukowa saboda bayan da surukansa suka je har gidansa suka tafi da matarsa

Duk Labarai
Wani magidanci a jihar Katsina ya hau saman Katanga ya ki saukowa bayan da surukansa suka je gidansa suka dauko matarsa zuka tafi da ita. Yace ba zai sauko daga saman katangar ba sai an dawo masa da matarsa. Lamarin ya faru ne a Sabuwar Kofa, Katsina ranar Lahadi. Da farko dai an rika yada cewa barawone bayan da Bidiyon ya yadu sosai a Katsina. Amma daga baya kafar Katsina Daily News ta samo labarin ainahin abinda ya faru. Kalli Bidiyon anan
Matashiya ta aika kanta Lakhira saboda an tursasa mata auren abokin mahaifinta a jihar Borno

Matashiya ta aika kanta Lakhira saboda an tursasa mata auren abokin mahaifinta a jihar Borno

Duk Labarai
Wata matashiya a garin Gubio na jihar Borno ta Khashye kanta saboda mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri abokinsa. Rahotan yace lamarin ya farune ranar lahadi da misalin karfe 6:20 na yamma. Matashiyar dai tana da wanda take so amma mahaifinta ya tursasa mata sai ta auri wanda bata so. Wani ma'aikacin sa kai a garin ya bayyana cewa lamarin ya jefa mutane cikin jimami.