Friday, April 3
Shadow
Kalli Bidiyon: Yanda Zinedine Zidane ke murna bayan da Algeria ta kai ga wasan Quarter finals

Kalli Bidiyon: Yanda Zinedine Zidane ke murna bayan da Algeria ta kai ga wasan Quarter finals

Duk Labarai
An hango Tsohon dan wasa kuma tsohon kocin Real Madrid, Zinedine Zidane yana ta murna bayan da kasar Algeria ta kai ga wasan Quarter finals. Dan Zinedine Zidane shine golan kungiyar kwallon Algeria kuma Zidane da matarsa tun da aka fara gasar cin kofin ta AFCON suka je kasar Morocco suke kallo. https://twitter.com/i/status/2008659253498962132
Kalli Bidiyon: Nifa gaba na daina zuwa coci, saboda na gano kawai Raina mana hankali ake>>Inji Wannan matar

Kalli Bidiyon: Nifa gaba na daina zuwa coci, saboda na gano kawai Raina mana hankali ake>>Inji Wannan matar

Duk Labarai
Wannan wata matace data bayyana cewa, ta daina zuwa coci saboda ta gano gaba daya raina musu hankali ake yi. Tace ta gaji da dukawa wasu turawa da aka saka musu hotunansu a coci ana cewa wai Jesus ne da mahaifiyarsa., Mary. Tace karyane basu bane. Tace Turawa da a yanzu da yawansu ma basu yadda da addini ba, yawancinsu abinda suka ga dama kawai suke aikatawa shine za'a ce sune Jesus da Mary? Ta bayyana cewa, Mijinta ya rika ce mata wai shedan yayi galaba akanta. https://twitter.com/i/status/2008488324370157857
Kalli Hoto: Ganin dan gidan Wike akan Kujera me Laushi amma shugaban jam’iyyar APC na jihar Rivers akan kujerar Roba ya dauki hankula

Kalli Hoto: Ganin dan gidan Wike akan Kujera me Laushi amma shugaban jam’iyyar APC na jihar Rivers akan kujerar Roba ya dauki hankula

Duk Labarai
Wannan hoton ya dauki hankula a kafafen sada zumunta inda aka ga dan gidan Ministan Babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike akan kujera me Laushi amma shugaban jam'iyyar APC na jihar Rivers akan kujera me tauri ya dauki hankula. An dauki hotonne lokacin da Wike ya kai ziyara jiharsa ta Rivers. Da yawa dai na ganin hakan bai dace ba. https://twitter.com/i/status/2008780577835807078
Algeria ta ci Dr. Congo 1-0 inda ta kai ga wasan Quarter Finals

Algeria ta ci Dr. Congo 1-0 inda ta kai ga wasan Quarter Finals

Duk Labarai
Rahotanni daga kasar Morocco sun bayyana cewa, kasar Algeria ta fitar da Dr. Congo daga gasar AFCON bayan ta mata ci 1-0. A yanzu Algeria zata buga wasan Quarter final da Najeriya. Bayan wasan, an ga shahararren dan kasar Dr. Congo da ya rika tsayawa a tsaye duk wasansu yana daga hannu sama kamar Kungi yana share hawaye. https://twitter.com/i/status/2008659079934394458 Mutumin me suna Patrice Lumumba ya kuma gana da shugaban CAF, Dr. Patrice Motsepe. https://twitter.com/i/status/2008599957071089761
Sau 3 na je Makka a cikin wata 5 dalilin sana’ar garin danwake na>>Inji Saheer Abdul

Sau 3 na je Makka a cikin wata 5 dalilin sana’ar garin danwake na>>Inji Saheer Abdul

Duk Labarai
Tauraron fina-finan Hausa, Saheer Abdul ya bayyana cewa sau 3 ya je kasar Saudiyya a cikin watanni 5 dalilin sana'ar garin danwakensa. Ya bayyana hakane a wata hira da aka yi dashi inda ya bayar da tarihin yanda ya fara sana'ar daga gida har ya samu daukaka a cikinta. https://www.tiktok.com/@kingcutz01/video/7591910898118315285?_t=ZS-92rD7MvtqzZ&_r=1