Wednesday, January 14
Shadow

Shin me yasa muke ta zuwa makarantar B0k0 tunda idan an gama babu aikin yi? Matashiya ta tambaya

Wata matashiya ta tambayi cewa me yasa duk da an san idan aka kammala karatun Boko babu aiki amma a haka mutane sai zuwa makarantar Boko suke?

https://www.youtube.com/watch?v=6ztkLKRflK0?
Karanta Wannan  Ana ci gaba da kiraye-kirayen cewa Jihohin Arewa da suka bada hutun Ramadan a makarantu basu kyauta ba, inda Kungiyar Kiristocin CAN tace ko Saudi Arabia da UAE basu bayar da hutu a makarantu ba saboda Ramadan

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *