
Tauraron Tiktok, Hassan Make-Up ya bayyana cewa, Shima a gabansa an yi Laalata da Matar Gfresh Sadiya Haruna kuma da aurenta.
Yace kuma tasha kwana a dakin Otaldinsa idan ya shigo Najeriya.
Hassan Make-Up ya bayyana hakane a Bidiyon daya saki bayan da fada ya barke tsakaninsa da Sadiya Haruna.