
Wannan wasu Kiristoci ne da aka kama sun yiwa me garin Kwallak a jihar Filato aika-aika, suka aikashi ga mahaliccinsa.
Da farko dai an yi zargin cewa, Fulanine suka yi wannan ta’asar amma da dubu ta cika an gane Kiristoci ne ‘yan garin.
Nan take dai matasa suma suka aiwatar musu da irin abinda sukawa me garin.