
Wannan wata Kirista ce data yi kuskuren aikawa cocinta Naira Miliyan daya da dubu dari shidda da dubu arba’in da naira dari Biyu, 1,640,200.
Ta fito kafafen sada zumunta tana ta kuka tana fadin cewa wallahi kudin bana sadaka bane, kudin aiki ne aka bata kuma mutane nata damunta.
Tace idan akwai wanda yasan wanda ke kula da susun bankin cocin nata ya taimaka mata a musu magana su mayar mata da kudinta.