Wednesday, April 29
Shadow

Wata Sabuwa: Wannan matar taje ofishin ‘yansanda a Legas inda tace ta kawo karan Rana saboda zafin ranar yayi yawa

Rahotanni daga jihar Legas na cewa wannan matar ta je ofishin ‘yansanda dake Panti inda ta ce ta kawo karan ranane.

Tace zafin ranar yayi yawa shiyasa tace bari ta kaiwa ‘yansandan korafi.

Lamarin ya jawo muhawara me zafi inda wasu ke cewa anya Lafiyarta Qalau kuwa?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Lokacin Muna Yara idan Kirsimeti tazo, gida-gida muke bi muna neman inda aka fi bayar da shinkafa da nama me yawa>>Inji Gwamnan Kaduna, Uba Sani

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *