Thursday, March 26
Shadow

‘Yan kasar Afrika ta kudu na ta murna bayan kashe ‘yan Najeriya 6

Wasu ‘yan Najeriya 6 sun gamu da ajalinsu bayan da aka kashesu a kasar Afrika ta kudu.

Saidai da bidiyon faruwar lamarin ya bayyana a kafafen sada zumunta, ‘yan kasar Afrika ta kudun sun rika yabawa wanda suka kashe ‘yan Najeriyar.

Sun yi fatan a kara kashe ‘yan Najeriyar da yawa.

Karanta Wannan  Wallahi na dauka matar tsohon shugaban kasa, Mace ta gari ce, Ashe 'yar Tàshà ce irin su Murja Kunya? Inji Maryam Gombe

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *