Wednesday, April 29
Shadow

Kalli Bidiyon yanda jami’an tsaro suka kkashe mutane 4 a Rimin Auzinawa Kano,”Abba kaci Taliyar Karshe”

Wannan bidiyon yanda lamarin rikicin rusau ya faru ne a jihar Kano inda Rahoton Daily Trust yace jami’an tsaro sun kashe mutane 4.

Lamarin ya farune a Rimin Auzinawa inda aka rushe gidajen mutane su kuma suka mayar da martani ta hanyar jifar jami’an tsaron.

https://twitter.com/Mk__maitama/status/1886337089412714757?t=zdl2zRvXaG1ctDykEILFMw&s=19

Su kuma jami’an tsaron sun bude wuta inda hakan yayi sanadiyyar kisan mutane 4.

Kalli Bidiyon faruwar lamarin anan

Karanta Wannan  Sheikh Nura Khalid, Digital Imam ya goyi bayan fatawar da Sheikh Ibrahim Maqari ya baiwa Gfresh kan yin Bidiyo da iyalinsa, inda yace ba'a korar me neman shiriya

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *