Friday, September 11
Shadow

Kalli Bidiyon yanda jami’an tsaro suka kkashe mutane 4 a Rimin Auzinawa Kano,”Abba kaci Taliyar Karshe”

Wannan bidiyon yanda lamarin rikicin rusau ya faru ne a jihar Kano inda Rahoton Daily Trust yace jami’an tsaro sun kashe mutane 4.

Lamarin ya farune a Rimin Auzinawa inda aka rushe gidajen mutane su kuma suka mayar da martani ta hanyar jifar jami’an tsaron.

https://twitter.com/Mk__maitama/status/1886337089412714757?t=zdl2zRvXaG1ctDykEILFMw&s=19

Su kuma jami’an tsaron sun bude wuta inda hakan yayi sanadiyyar kisan mutane 4.

Kalli Bidiyon faruwar lamarin anan

Karanta Wannan  Gwamnatin Tarayya ta gabatar da kasafin kudin Naira Tiriliyan N47.9trn na shekarar 2025

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *