Friday, February 7
Shadow

Kalli Bidiyon yanda jami’an tsaro suka kkashe mutane 4 a Rimin Auzinawa Kano,”Abba kaci Taliyar Karshe”

Wannan bidiyon yanda lamarin rikicin rusau ya faru ne a jihar Kano inda Rahoton Daily Trust yace jami’an tsaro sun kashe mutane 4.

Lamarin ya farune a Rimin Auzinawa inda aka rushe gidajen mutane su kuma suka mayar da martani ta hanyar jifar jami’an tsaron.

https://twitter.com/Mk__maitama/status/1886337089412714757?t=zdl2zRvXaG1ctDykEILFMw&s=19

Su kuma jami’an tsaron sun bude wuta inda hakan yayi sanadiyyar kisan mutane 4.

Kalli Bidiyon faruwar lamarin anan

Karanta Wannan  Gwamnatin Nasarawa ta ɓullo da shirin saka wa motocin sufuri sabon fenti

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *