Friday, July 17
Shadow

YANZU-YANZU: An daura auren fitaccen mawaki Dauda Kahutu Rarara da babbar hadimarsa Aisha Humaira a birnin Maiduguri na jihar Borno. Wane fata kuke masu?

An daura auren fitaccen mawaki Dauda Kahutu Rarara da babbar hadimarsa Aisha Humaira a birnin Maiduguri na jihar Borno. Wane fata kuke masu?

Karanta Wannan  Kalli Bidiyon: Matar Sabon Ministan tsaro, Christopher na shan Yabo kan yanda ta durkusa har kasa ta gaishe da shugaba Tinubu

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *