Thursday, February 5
Shadow

YANZU-YANZU: Wani Matashi Daga Jihar Adamawa Ya Fara Tattaki Zuwa Katsina domin nuna goyon bayansa ga mawaki Dauda Kahutu Rarara, da kuma halartar gaisuwar rashin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a garin Daura

Daga Muhammad Kwairi Waziri

Fitaccen matashi Dudu Walle ya kama hanyar tafiya da ƙafa daga Adamawa zuwa Katsina domin nuna goyon bayansa ga mawaki Dauda Kahutu Rarara, da kuma halartar gaisuwar rashin tsohon shugaban ƙasa Muhammadu Buhari, a garin Daura.

A cewarsa, “Na yi bankwana da mutanen Adamawa, kuma idan an bani keke a hanya zan hau, amma idan babu zan ci gaba da tafiya da ƙafata.”

Al’umma da dama sun bayyana sha’awarsu da ƙarfafa masa gwiwa bisa irin wannan ƙudurinsa na nuna kauna da jajircewa.

Wane fata zaku masa?

Karanta Wannan  ABIN A YABA: Gwamna Abba Kabir Ya Gana Da Iyayen Wasu Yara Almajirai Biyu Da Ya Ci Karo Da Suna Kwance A Bakin Titi Cikin Dare, Inda A Take Cikin Daren Ya Sa Aka Kwashe Su Aka Kai Su Fadar Gwamnati Aka Ba Su Masauki Da Abinci

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *