Tuesday, February 24
Shadow

Zaben da ‘yan Najeriya ke yi bashi ke sa mutum yaci zabe ba>>Aminu Waziri Tambuwal

Tsohon Gwamnan jihar Sokoto, Aminu Waziri Tambuwal ya bayyana cewa, zaben da ‘yan Najeriya ke yi bashi ke sa mutum ya ci zabe ba.

Ya bayyana hakane a hirar da aka yi dashi a gidan talabijin na Arise TV.

Ya bayyana cewa, ‘Yan siyasa na yin dukkan abinda suke tunani da zai basu nasara.

Hakanan suma jami’an zabe wajan tattarawa da aika sakamakon zaben akan samu wasu suna yin magudi.

Tambuwal yace yana goyon bayan duk wani canji da za’a kawo a harkar zabe wanda zai inganta harkar.

Karanta Wannan  A karin Farko a Tarihi, Sunan Muhammad ya shiga cikin sunaye 10 na farko da aka fi sakawa Jarirai sabbin haihuwa a birnin New York City na kasar Amurka

Leave a Reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *